Jihar Kano
Jam'iyyar APC reshen jihar Kano, ta yi martani ga jagoran Kwankwasiyya, Rabiu Musa Kwankwaso. APC ta bukaci Kwankwaso farka daga mafarkin da yake yi.
Hukumomi a Karamar Hukumar Garun Malam a jihar Kano sun rufe Kasuwar Tumatur ta Kwanar Gafan saboda zargin ayyukan fasadi, karuwanci da wasu munanan dabi'u.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi ta'aziyyar rasuwar Hajiya Maryam Namad, mahaifiyar gwamnan Jigawa da ta rasu a ranar Laraba 25 ga watan Disambar 2024.
Jagoran kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ya sha alwashin rage tasirin jam'iyyar APC a jihar Kano zuwa zaben 2027.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya taya Dr. Abdullahi Umar Ganduje murnar cika shekaru 75 inda ya yaba masa kan gudunmawar da ya bayar ga ci gaban ƙasa.
Kwamandan hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) reshen jihar Kano, ya koka kan yawaitar hadurran motan da ake samu. Ya ce suna jawo asarar rayuka masu yawa.
Sanata Barau Jibrin ya karbi jigon NNPP a jihar Kano Alhaji Sani Garka Danbatta zuwa tafiyar APC. Alhaji Garka Danbatta ya fice daga tafiyar Kwabkwasiyya a Kano.
Rundunar 'yan sandan Kano ta babban kuskure ne tare hanyoyin da jama'a ke bi. An gargadi 'yan soshiyal madiya masu rufe hanyoyi su na daukar bidiyo sabodaabiyansu.
Dakta Musa Iliyasu Kwankwaso ya yabawa Tinubu kan aikin titin Kano-Kaduna-Abuja, bututun AKK, da aikin dam din N95bn. Ya yi godiya kan nadin da aka yi masa.
Jihar Kano
Samu kari