Jihar Kano
Hukumar NiMET ta gargadi mazauna wasu jihohi shida na Arewacin Najeriya da su shirya ganin ruwan sama mai hade da tsawa da iska mai karfi a kwanaki masu zuwa.
Yayin da tsohon shugaban hukumar DSS, Yusuf Bichi ya yi murabus daga mukaminsa, wasu majiyoyi sun tabbatar da cewa akwai rina a kaba kan murabus din nasa.
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya gabatar da karin kasafin kudi domin fara biyan ma'aikata sabon albashi a Kano da sauran muhimman ayyukan cigaba.
Wani rahoto mai zaman kansa ya tuhumi gwamnonin Zamfara da Kano, Dauda Lawal da Abba Kabir Yusuf a matsayin wadanda ake zargi da daukar nauyin zanga zangar yunwa.
Sanata Abdul Ningi da ke wakiltar Bauchi ta Arewa ya yabi Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II kan irin shugabancinsa da kuma fifita bukatun al'umma fiye da na shi.
Yan sanda sun kama wani matashi da ake zargi ya yi luwadi da almajirinsa a Bauchi. Malamin ya dauko yara biyu daga jihohin Kano da Katsina ne zuwa Bauchi.
Ana zargin hakimin da ke kula da wasu yankuna a jihar Kano wanda Sarki Sanusi II ya nada shi ya sallami dagatai guda uku daga sarauta da ake ganin ya saba ka'ida.
A ranar 26 ga watan Agusta ake murnar ranar Hausa a duniya. Legit Hausa ta tattaro muku hukuncin ranar Hausa a Musulunci, muhimmancin koyon ka'idojin rubutun Hausa
Zainab Ado Bayero da ta ke neman taimako daga wajen mutane ta fadi halin da ta shiga na wahala da rabon gadonsu da aka hanata. Ta bukaci a saya musu gida a Legas.
Jihar Kano
Samu kari