Jihar Kano
Wasu mutanen Arewa da suka fito daga Fatakwal zuwa Kano sun hadu da tsautsayi a jihar Edo. An kona yan Arewa 16 a Edo suna dawowa gida hutun sallar azumi.
An karrama mai martaba Alhaji Aminu Ado Bayero da lambar yabo kan zaman lafiya a jihar Kano. An karrama Aminu Ado ne bayan ya janye hawan sallah wa Sanusi II.
Yayin da ake ta tababa kan hawan sallah a Kano, masanin tarihi, Ibrahim Ado Kurawa ya ce ba zai yiwu Aminu Ado ya shirya gudanar da hawa ba saboda wasu ka'idoji.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya fitar da sanarwa kan yadda bikin zai gudana a Kano bayan Sarki na 15, Aminu Ado Bayero ya janye daga hawan saboda dalilan tsaro.
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da janye dokar takaita zirga-zirga da ake sa wa a kowace Asabar ta ƙarshen wata domin tsaftace mahalli domin saukaƙawa jama'a.
Yayin da ake fargaba kan bukukuwan sallah a Kano, rundunar 'yan sanda ta tabbatar da tsauraran matakan tsaro kafin da bayan bukukuwan duk da rigimar sarauta.
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya gana da mai martaba Muhammadu Sanusi II, Sarkin yakin Kano, da Wamban Kano bayan Aminu Ado ya dakatar da hawan sallah.
Mutane da dama sun bayyana ra'ayo'yi bayan Aminu Ado ya janye hawan sallah a jihar Kano. Mutane sun yaba masa da bukatar hakura da mulkin Kano baki daya.
Bayan Aminu Ado Bayero ya janye shirin hawan sallah, Sanata Shehu Sani ya jinjinawa Sarkin Kano na 15 bisa wannan yunkuri inda ya ce hakan zai kawo zaman lafiya.
Jihar Kano
Samu kari