Jihar Kano
Dan takarar shugaban kasa a LP, Peter Obi, ya gana da fitaccen jigon jam’iyyar APC a jihar Kano, Alhaji Abdulsalam Abdulkarim Zaura, a ofishinsa da ke Abuja.
Rikicin da ya shiga shiga tsakanin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso da Abdullahi Umar Ganduje ya jawo gaba mai tsanani a tsakanin jagororin biyu na tsawon shekaru.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, ya yaba wa darikar Tijjaniyya kan kokarinta na hada kan Musulmai tare da kawo zaman lafiya a kasa.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana godiyarsa ga mahalarta maulidin Kano. Gwamnan ya yaba wa kokarin sarkin Kano Muhammadu Sanusi II.
Asusun UNICEF ya ce yara 9.6% a Kano ne ke da iya karatu, yayin da ta ke ci gaba da inganta makarantu, horar da malamai, da samar da fasahar karatu ga yara.
Kwana biyu da rasuwar tsohon Ministan Abuja, Laftanar-janar, Jeremiah Useni, Sanata Rabiu Kwankwaso ya yi jimami bayan samun labarin mutuwarsa a ranar Alhamis.
Shugaban Bola Tinubu ya sanar da nadin shugabannin manyan hukumomi a ranar Juma’a, 24 ga watan Janairu. Legit.ng ta yi karin haske kan 'yan siyasar Kano da aka nada.
Bayan suka daga gwamnatin jihar Kano, rundunar 'yan sandan Kano ta janye matakin hana Mauludin Tijjaniyya bayan ta yi zargin kai harin ta'addanci.
Gwamnatin jihar Kano ta yi magana kan gargadin da 'yan sanda suka yi dangane da barazanar kai harin ta'addanci da wasu ke shirin yi. Ta ce babu wata barazana.
Jihar Kano
Samu kari