Jihar Kano
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa an samu rikici a karamar hukumar Fagge, Kano, bayan wasan zakarun Turai tsakanin Arsenal da Real Madrid a daren jiya Laraba.
Kungiyar Jama’atu Izalatil Bid’a Wa Iqamatis Sunnah (JIBWIS) a karkashin jagorancin Sheikh Abdullahi Bala Lau ta yi fatali da hukuncin kotun ECOWAS.
Dan daba da aka fi sani da Abba Dujal ya mika wuya ga 'yan sandan jihar Kano. Dujal ya ce ya kashe mutane a Kano da Jigawa, ya sace babura da wayoyin jama'a.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya gana da wasu daga cikin 'yan majalisar jam'iyyar NNPP na jihar Kano. Akwai yiwuwar su koma APC.
Wata kotu dake zamanta a Kano ta kama wani matashi da aka sakaye sunansa da laifin cin zarafin mahaifinsa, tare da kokarin caka masa almakashi saboda hana shi kudi.
Babbar kotun jihar Kano ta bayyana cewa za ta sanar da ranar yanke hukunci jan bukatar ɓamgaren waɗanda ake ƙara a shari'ar da gwamnatin Kano ke tuhumar Ganduje.
Wata kungiya mai rajin kare hakkin ɗan adam watau RID ta bukaci gwamnatin jihar Kano ta sauya dokokin ɓatanci sakamakon hukuncin da kotun koli ta yanke.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bayyana ta sanar da cewa ta samu nasarar gano wata kungiya da ke safarar mugayen makaman da ake kera wa a cikin kasar a jihar Kano.
Gwamnatin Kano ta bayyana matsayarta kan hukuncin kotun ECOWAS inda ta bayyana cewa ba za ta janye dokokin batanci da take amfani da su a jihar ba.
Jihar Kano
Samu kari