Jihar Kano
Shugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana cewa yanzu karuwai da 'yan daudu ne ke cin moriyar kwangila a gwamnati.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta ce za ta zakulo daliban da suka yi hazaka a jarrabawar JAMB din da ta dauki nauyi, domin a zaba masu wasu manyan makarantu.
Kungiyar masu bukata ta musamman na jam'iyyar APC reshen jihar Kano, sun nuna ƙin amincewarsu da batun yiwuwar komawar Rabiu Musa Kwankwaso zuwa jam'iyyar.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana cewa Najeriya tana bukatar shugabanni masu nagarta domin ceto ta daga halin da take ciki.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya kai ziyara ga tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalami Abubakar a birnin London ranar Asabar 19 ga Afrilun 2025.
“Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettim ya ziyarci Abba Kabir domin yi masa ta'aziyya inda a roƙi a zauna lafiya a Kano tare da janye bambance-bambancen siyasa.
Kungiyar tsofaffin 'yan majalisar dokokin jihar Kano ta nada Sanata Barau Jibrin matsayin uban kungiya. Barau Jibrin ya ce zai cigaba da aiki domin kawo cigaba.
Yayin da ake jita-jitar Sanata Rabiu Musa Kwankwaso zai koma APC, jam'iyyar a Kano ta bukaci tsohon gwamnan ya nemi gafarar Bola Tinubu da Kashim Shettima.
Malamin Musulunci a Kano, Sheikh Adam Abdallah Kano ya yi ruwan addu'o'i ga kungiyar ECOWAS da masu goyon bayanta kan dokar batanci ga Annabi Muhammad (SAW).
Jihar Kano
Samu kari