Jihar Kano
Jam'iyyar NNPP a Kano ta cigaba da karbar yan APC da suka sauya sheka. Abba ya yiwa Ganduje illa a siyasa wajen wawushe yan APC sama da dubu a mazabarsa.
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya amsa kira wajen cire darduma mai dauke da sunan 'Muhammadu' da ake takawa a fadarsa. Mutane sun yaba masa sosai.
Hukumar shirya zabe mai zaman kanta ta Kano ta yi watsi da takardar da wasu yan siyasa ke yadawa na cewa kotu ta dakatar da gudanar da zabukan kananan hukumomi.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Kano ta yi fatali da bukatar jam'iyyar APC na neman hana hukumar KANSIEC gudanar da zaben kananan hukumomi.
A wannan labarin, za ku ji wani matukin baburin adaidata sahu, Bashir Muhammad ya samu kyaututtuka bayan ya mayar da kayan da aka manta a baburinsa.
APC ta ce tana shirye kan zaben kananan hukumomi da za a yi a Kano a ranar 24 ga Oktoba. APC ta bukaci hukumar zabe ta Kano ta mata adalci yayin zaben.
A cikin labarin nan, za ku ji gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta ce da gaske ta ke son kawo karshen matsalar ruwa a fadin jihar da hadin gwiwar hukumar cigaban Faransa.
Malaman addini sun bukaci sarkin Kano Muhammad Sanusi II ya cire darduma mai dauke da sunan Muhammadu da aka ce yana takawa saboda girmama Annabi.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya bayyana yadda ya ji bayan da dawo da Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II kan sarautar jihar bayan tuge shi a 2020.
Jihar Kano
Samu kari