Jihar Kano
An kama wani matashi, Mujahid Idris dan asalin jihar Katsina mai shekara 20 da ake zargi da bibiyar gidajen wasu mutanen Kano ya na satar abinci.
Allah ya karbi rayuwar shahararren mai gabatar da shirin 'Rai Dangin Goro,' Ahmad Isa Koto. An ce ya rasu a birnin Legas bayan fama da doguwar jinya.
A siyasar Kano, mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin ya sake karbar wasu manyan yan siyasa daga jam'iyyun PDP da NNPP, ciki har da matan Kwankwasiyya.
Gwamnatocin jihohin Najeriya sun ba gwamnatin jihar Borno gudunmawar Naira biliyan 1.1 domin tallafawa wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a Maiduguri.
Tsohon dan takarar shugaban kasar nan, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya kai ziyarar jaje da taya alhini jihar Borno da ta ke fama da ambaliyar da ta lakume rayuka.
An gurfanar da wata matar aure a gaban kotun majistire bisa zargin kashe ɗan ƙaramin ɗan kishiyarta ta hanyar zuba masa fiya-fiya a abinci a jihar Kano.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya musanta rahotannin da ke cewa yana da hannu a shirin da ake yi na tsige Sanusi II.
Abba Kabir Yusuf ya yi alkawarin gina gidaje kyauta a dukkan kananan hukumomin Kano ga wadanda suka shiga ambaliyar ruwa. Abba ya ce hakan zai rage radadi.
A wannan labarin za ku ji yadda aka gano masu sayen kayayyaki a kasashen waje sun yi watsi da kayan abinci da aka kai masu daga Najeriya saboda algus.
Jihar Kano
Samu kari