
Jihar Kano







Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bayyana ta sanar da cewa ta samu nasarar gano wata kungiya da ke safarar mugayen makaman da ake kera wa a cikin kasar a jihar Kano.

Gwamnatin Kano ta bayyana matsayarta kan hukuncin kotun ECOWAS inda ta bayyana cewa ba za ta janye dokokin batanci da take amfani da su a jihar ba.

Rundunar ‘yan sanda a Edo ta ce an cafke mafarauta hudu daga Kano da makamai yayin da suka isa jihar ranar Asabar da dare a dakin hotel da ke jihar.

Shugaban jam’iyyar APC ta Najeriya, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa jam’iyyar na ƙoƙarin samun ƙarin jihohi fiye da guda 21 da a yanzu take da su.

Gwamnatin Kano ta sauke nauyin bashin da ake bin jihar na karatun dalibai 84 da gwamnatin baya, a karkashin Abdullahi Umar Ganduje ta aika kasar waje karo karatu.

Hukumar NiMet ta bayyana cewa za a buga zafi mai mai tsanani a wasu jihohin Arewa 18. Yanayin zai hada da Kano, Gombe, Jigawa, Benue da birnin tarayya Abuja.

Bayan dawowa daga Edo, mataimakin gwamnan Kano, Aminu Abdussalam Gwarzo, ya tabbatar da cewa yan Arewa da ke zaune a Edo suna cikin aminci da kwanciyar hankali.

Kotun kungiyar kasashen Afirka ta Yamma, ECOWAS ta yanke hukunci cewa dokokin batanci na jihar Kano sun saba wa hakkokin dan Adam da yancin fadar albarkacin baki.

Kamfanonin rarraba hasken wutar lantarki a Abuja, Eko, Enugu, Ikeja, Jos, Kaduna, Kano da Yola sun tsunduma a cikin matsala saboda aringizon kudin wuta.
Jihar Kano
Samu kari