Jihar Jigawa
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Jigawa, Dr. Sule Lamido ya bayyana cewa lokaci ya yi da Shugaba Bola Tinubu zai gana da dukkanin tsofaffin shugabanni.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan jihar Jigawa ta bayyana cewa mutanen da aka gani da miyagun makamai ba 'yan ta'adda ba ne kamar yadda aka yada.
Dattijo a jam'iyyar PDP, Bode George ya gargadi Sule Lamido ka da ya kai jam'iyyar kotu, yana cewa hakan na iya jawo masa hukunci idan bai bi hanyoyin cikin gida ba.
Jigon APC daga Jigawa, Abdullahi Mahmood Garun Gabas ya ce Gwamna Umar Namadi ya gurgunta jam’iyyun adawa a kananan hukumomi 27 da ke jihar saboda ayyukansa.
Dan majalisar jihar Jigawa mai wakiltar karamar hukumar Duste, Hon. Tasiu Ishaq Soja ya raba kayan tallafin da kudinsu ya kai N250m. Gwamna Umar Namadi ya yaba masa
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karɓi mambobin jam'iyyun adawa na PDP da APC da suka koma jam'iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa fiye da 64,000.
Jami'an tsaro na hukumar shige da fice ta kasa (NIS), sun samu nasarar cafke wani matashi kan zargin sato motar asibiti daga Jamhuriyar Nijar makwabtaka.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi, ya amince da tazarcen shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Gwamna Namadi ya yabawa gwamnatin Tinubu.
Saudiyya ta saki mahajjatan Najeriya uku da aka tsare bisa zargin safarar kwayoyi bayan NDLEA ta gano masu laifin a Kano. Sa bakin Tinubu ya tabbatar da sakin su.
Jihar Jigawa
Samu kari