
Jihar Jigawa







Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa, ya ayyana ranar Litinin 28 ga watam Agusta, 2023 a matsayin ranar hutu ga ma'aikatan jihar domin bikin cika shekara 32.

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya raba mukaman ministoci 45 tare da raba musu ma'aikatu, harkar tsaro kadai za ta samu ministoci biyar a cikin wadanda aka nadan.

Hukumar ba da agajin gaggawa ta ƙasa (NEMA), ta fitar da bayanai dangane da ambaliyar ruwa a bana. Hukumar a cikin wani rahoto da ta fitar, ta ce jihohi 19 na.

Gwamnatin jihar Jigawa ta shirya tallafawa talakawa masu ƙaramin ƙarfi da masu ƙananan sana'o'i a jihar, domin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur da aka yi.

Yayin da ake fargabar tashin yaƙi idan ECOWAS ta ɗauki matakin soji a kan jamhuriyar Nijar, an tattara jihohin Najeriya Bakwai da suka haɗa iyaka da Nijar.

Gwamnan jihar Jigawa ya janyo hankalin ƴan Najeriya cewa su ƙara haƙuri da wahalhalun da su ke sha a ƙarƙashin mulkin Shugaba Tinubu, domin daɗi na nan tafe.

Wata kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a Abuja ta sallami tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido kan tuhumar da ake yi ma sa ta kuɗaɗe har naira miliyan 712.

Hukumar NDLEA reshen jihar Kano ta yi nasarar yin wani gagarumin kamu na buhunan tabar wiwi 116 a jihar. Hukumar ta ce jami'anta sun shafe kwanaki suna bibiyar.

Gwamnatin jihar Jigawa ta nemi Hukumar PCACC ta jihar Kano da ta kwato ma ta wasu kadarorinta daga gwamnatin jihar ta Kano, wadanda ta ce an raba su tun a.
Jihar Jigawa
Samu kari