![Kashim Shettima ya kaddamar da manyan ayyuka a Jigawa, an raba kyautar kudi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b0cf5a88f953be5c.jpeg?v=1)
Jihar Jigawa
![Kashim Shettima ya kaddamar da manyan ayyuka a Jigawa, an raba kyautar kudi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b0cf5a88f953be5c.jpeg?v=1)
![An shiga jimami bayan tirela da karamar mota sun yi karo, an yi asarar rayuka](https://cdn.legit.ng/images/560x315/351e41a6777a42e4.jpeg?v=1)
![An gano jihohin da mamakon ruwa zai jawo gagarumar ambaliya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/890053adfdb5545b.jpeg?v=1)
![An shiga jimami bayan an hallaka jami'in hukumar kwastam a Jigawa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e158a1612e49ba08.jpeg?v=1)
![Dan Majalisar Tarayya ya sake mutuwa watanni 2 bayan rasuwar Dogonyaro daga Jigawa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d6c9b7f312e292f0.jpeg?v=1)
![An shiga jimamin bacewar yarinya bayan kwale kwale ya kife da yan kasuwa a Jigawa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f3986871fa09ffe5.jpeg?v=1)
![Gwamnatin Jigawa za ta ba manoma tallafin N3.5bn, ta fadi wadanda za su amfana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b0f1bfab503610c0.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Jigawa za ta ba manoma mutum 30,000 tallafi domin bunkasa harkokin noma a jihar. An ware manoman da za su amfana da shirin tallafin.
![Ambaliyar ruwa: Gwamnati ta fadi jihohi da za su fuskanci barazana sosai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/de44bd8de45db82b.jpeg?v=1)
Gwamnatin tarayya ta gargadi jihohin Najeriya 19 kan barazanar ambaliyar ruwa daza su fuskanta a damunar bana. Ministan ruwa da muhalli ne ya fadi haka.
![An samu asarar rayuka a rikicin manoma da makiya a jihar Jigawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ee2ddc6b25a23fdd.jpeg?v=1)
Rundunar 'yan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar wasu mutum biyu sakamakon barkewar rikici a tsakanin manoma da makiyaya ranar Talata a jihar.
![Gwamnatin Jigawa ta fara shirin sayen jami'ar kuɗi, ta kafa kwamitoci 3](https://cdn.legit.ng/images/190x107/252b61480f714290.jpeg?v=1)
Gwamnatin Jigawa ta fara ɗaukar matakan yadda za ta sayi jami'ar Khadojah ta dawo hannun gwamnatin jihar domin faɗaɗa hanyoyin neman ilimi ga al'umma.
![An tafka barna bayan makiyaya sun farmaki wasu kauyukan jihar Jigawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ee2ddc6b25a23fdd.jpeg?v=1)
Wasu makiyaya dauke da makamai sun kai farmaki kan wasu kauyukan jihar Jigawa a Arewacin Najeriya. Makiyayan sun raunata mutum takwas tare da lalata gonaki.
!["Zamu bi tsarin mu," Gwamna ya faɗi shirinsa kan sabon mafi ƙarancin albashi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/250454f16a4dfb3b.jpeg?v=1)
Gwamna Umar Namadi Ɗanmodi ya ce zai bi al'adar jihar Jigawa wajen yanke sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikatan gwamnati, ya ce ba su fara tattaunawa ba.
![Rikicin manoma da makiyaya ya jawo an kashe mutane da dama a Jigawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/fbee989a7bcfa42a.jpeg?v=1)
Rikicin manoma da makiyaya a jihar Jigawa ya yi jawo asarar rayukan mutane uku a yankin gandun dajin Baranda da ke karamar hukumar Kiyawa, har an ceto wasu.
![DMO: Jihohi sun rage karbo bashin gida yayin da kudin da ake bin Najeriya ya karu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2c317fbdf240f462.jpeg?v=1)
Ofishin kula da basussuka (DMO) ya bayyana cewa an samu raguwar basussukan cikin gida da jihohin kasar nan 35 suka karba a watanni ukun farko na 2024.
![Wani Alhaji ya fito da ƙimar Najeriya a lokacin da ya tsinci maƙudan daloli a Madinah](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d17ca3c40d0eae93.jpeg?v=1)
Alhaji daga jihar Jigawa ya ƙara ɗaga kimar Najeriya yayin da ya mayar da jakar kuɗin da ya tsinta a Masallacin Annabi SAW a Madinah, ya yi cigiya bai ga mai ita ba.
Jihar Jigawa
Samu kari