Jihar Jigawa
Shugaban gwamnonin Arewa, Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayyana cewa yawan surutu da taruka ba tare da daukar mataki ba ba za su kawo karshen matsalar Arewa ba.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi ya sanar da cewa a yau Talata, 16 ga Yunin 2026 aka shiga sabuwar shekarar hijira ta 1448 a Najeriya bayan ganin wata da aka yi.
Jam'iyyar APC ta rasa wasu daga cikin mambobinta bayan ta gudanar da zabubbukan fitar da gwani. Tsofaffin shugabannin majalisa na cikin wadanda suka fice.
A labarin nan, za a ji cewa bayan dakatar da hadimansa huɗu, gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya kuka dakatar da hadiminsa a karamar hukumar Auyo.
Jita-jitar cewa masu katin rigakafin COVID-19 za su karɓi tallafin N75,000 ta haddasa cunkoso a sakatariyar ƙaramar hukumar Gumel da ke jihar Jigawa.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi, ya dauki matakin ladabtarwa kan wasu daga cikin hadimansa. An bayyana cewa an dakatar da hadiman ne sai baba ta gani.
Jam'iyyar APC mai mulki ta sanar da dakatar da dan majalisar wakilai na mazabar Auyo/Hadejia/Kafin Hausa, Hon. Usman Ibrahim kan wasu zarge-zarge.
Mazauna Dutse a jihar Jigawa da Funtua, jihar Katsina sun koka kan tashin farashin raguna da sauran dabbobin layya kafin Babbar Sallah, inda rago ya kai N500,000.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi ya yi ikirarin cewa zaben fitar da gwanin APC na nuna har yanzu talakawan Najeriya na tare da shugaban kasa, Bola Tinubu.
Jihar Jigawa
Samu kari