Jihar Jigawa
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar ADC ta gargadi malaman da suka bayyana goyon baya da sake zaben Tinubu cewa ra'ayinsu daban, na yan Najeriya daban.
Wasu mazauna jihar Jigawa sun ce cire tallafin fetur ya ƙara talauci da tsadar rayuwa, yayin da suka goyi bayan Atiku kan alƙawarinsa na dawo da tallafin.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar ADC ta gargadi gwamnatin Jihar Jigawa game da duakar matakan da za su gayyato yan ta'adda da yan bindiga zuwa jihar.
NiHSA ta yi gargadin haɗarin ambaliyar koguna a Kaduna, Neja da wasu jihohi 31 daga 19 zuwa 25 ga Agusta 2026, tare da kira ga mazauna wuraren ambaliya su koma tudu.
Matar Sarkin Ringim, Hajiya Aisha Sayyadi Mahmud, ta rasu tana da shekaru 83 bayan gajeriyar rashin lafiya, lamarin da ya jefa masarautar cikin jimami.
Gwamnatin Jigawa ta amince da mayar wa kowane maniyyacin jihar N53,853 daga cikin kuɗaɗen da suka yi saura bayan gudanar da aikin Hajjin shekarar 2026.
Gwamnatin Jigawa ta amince da rancen Naira biliyan 3.5 domin biyan kuɗin ajiyar Hajjin 2027 ga maniyyata 466 daga jihar tare da cika wa'adin NAHCON.
'Yan sandan Kano sun kama mutum huɗu kan zargin kisa da yunƙurin a kashe mutum, ciki har da wata mata da ake zargin ta yanke azzakarin saurayinta da wuƙa.
'Yan sandan Jigawa sun fara bincike kan mutuwar wani mutum mai shekaru 60 da ya rasu a wani otal da ke Dutse bayan ya shiga tare da budurwa da maganin karfn maza.
Jihar Jigawa
Samu kari