Jihar Jigawa
'Yan sandan Jigawa sun fara bincike kan mutuwar wani mutum mai shekaru 60 da ya rasu a wani otal da ke Dutse bayan ya shiga tare da budurwa da maganin karfn maza.
Mutum ɗaya ya mutu, ana neman wasu 39 bayan wani kwale-kwale ɗauke da mata manoma da ma'aikatan gona sama da 40 ya kife a Ringim ta Jihar Jigawa.
Sule Lamido ya ce tun da matasa sun ce ba su son tsoho, babu abin da ya hada shi da neman shugabancin Najeriya. tsohon gwamnan na Jigawa ya ja-kunnen matasa.
Hukumar kula da hasashen yanayi ta Najeriya (NiMet) ta fitar da sanarwar gargadi kan ambaliyar ruwa a wasu jihohi 26 na Najeriya. Ta bayar da shawarwari.
Hukumar SEMA ta bayyana cewa gwamnatin Jigawa ta fitar da kudaden agajin gaggawa domin tallafawa wadanda ibtila'im guguwa ya shafa a kauyuka 120.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya tuna yadda Isa Ali Pantami ya taɓa kiran PDP da "jam'iyyar kafirai," yana mai sukar sauyin matsayinsa.
A labarin nan, za a ji manyan labarai da suka faru tare da jawo cece-kuce a fadin Najeriya inda aka dura a kan gwamnatin Tinubu game da wasu daga cikinsu.
Malaman jami'o'i na shiyyar Kano da suka kunshi na jihohin Kano, Kaduna da Jigwa sun yi barazanar tsunduma yajin aiki idan ba aiwatar da yarjejeniyar 2025 ba.
Dan takarar gwamna a jam'iyyar ADC a jihar Jigawa, Sabo Muhammad Nakudu, ya ce zai fice daga Najeriya idan har APC ta lashe zaben a shekarar 2027.
Jihar Jigawa
Samu kari