
Jihar Jigawa







Gwamnonin Kano, Jigawa da Sokoto sun ware kudi domin ciyar da masu azumi a Ramadan din 2025. Ana raba abinci da aka dafa a kullum domin buda baki.

Gwamna Umar Namadi na Jigawa, Umar Namadi ya maince da rage lokutan aiki ga ma'aikatan gwamnati saboda damar samun ibada cikin nitsuwa a azumin Ramadan

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya caccaki salon mulkin jam'iyyar APC inda ya ce ya yi kamanceceniya da na Fir’auna wurin ganawa al'umma azaba.

Rundunar 'yan sanda sanda ta kama Alhassan Isa da ake zargi da satar mota a Jigawa, kuma ya amsa laifinsa, yayin da ake shirin gurfanar da shi gaban kotu.

Jihar Jigawa da ke fama da matsanancin rikicin manoma da makiyaya ta fara kokarin hada kan bangarorin biyu domin tabbatar da an daina zubar da jinin jama'a.

Gwamnatin jihar Jigawa ta yi hadaka da masana daga Saudiyya domin habaka noman dabino, za a mayar da Jigawa mafi yawan noma da samar da dabino a Najeriya da Afrika.

Gwamnatin Umar Namadi ta jihar Jigawa ta sanar da ware akalla Naira biliyan 30 domin ba 'yan majalisa damar gudanar da ayyukan da za su taimaki al'umarsu.

An samu hadarin tankar mai a jihar Jigawa yayin da tankar mai ta fashe ana tsaka da sauke mai. An yi asarar dukiya mai dimbin yawa yayin da gobara ta shi.

Rundunar 'yan sandan Kano ta bayyana cewa za ta saka kafar wando daya da duk wani jami'inta da aka gano ya na karbar na goro a titunan da ke fadin jihar.
Jihar Jigawa
Samu kari