Jihar Jigawa
Ministan tsaro a Najeriya, Mohammed Badaru Abubakar ya yi murabus daga mukaminsa bisa dalilan lafiya, kuma Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da hakan.
Fiye da 'yan siyasa 1,600 suka sauya sheka daga jam'iyyar APC suka koma PDP a Limawa, jihar Jigawa. An rahoto cewa wannan sauya sheka ya girgiza siyasar Jigawa.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan Tsaron Najeriya, Muhammad Badaru Abubakar ya tabbatar da cewa gwamnati za ta bayar kariya ga duk sojan da ya yi aikinsa.
Ministan labarai, Mohammed Idris ya roki ‘yan Najeriya su kwantar da hankalinsu kan sabuwar takaddamar diflomasiyya tsakanin Najeriya da Amurka bayan kalaman Trump.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Jigawa, Dr. Sule Lamido ya bayyana cewa lokaci ya yi da Shugaba Bola Tinubu zai gana da dukkanin tsofaffin shugabanni.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan jihar Jigawa ta bayyana cewa mutanen da aka gani da miyagun makamai ba 'yan ta'adda ba ne kamar yadda aka yada.
Dattijo a jam'iyyar PDP, Bode George ya gargadi Sule Lamido ka da ya kai jam'iyyar kotu, yana cewa hakan na iya jawo masa hukunci idan bai bi hanyoyin cikin gida ba.
Jigon APC daga Jigawa, Abdullahi Mahmood Garun Gabas ya ce Gwamna Umar Namadi ya gurgunta jam’iyyun adawa a kananan hukumomi 27 da ke jihar saboda ayyukansa.
Dan majalisar jihar Jigawa mai wakiltar karamar hukumar Duste, Hon. Tasiu Ishaq Soja ya raba kayan tallafin da kudinsu ya kai N250m. Gwamna Umar Namadi ya yaba masa
Jihar Jigawa
Samu kari