Jihar Jigawa
Hukumar DSS ta yi martani kan zargin jami’inta da ya sace yarinya mai shekaru 16, yana tilasta mata sauya addini, tare da tabbatar da cewa ana gudanar da bincike.
A labarin nan za a ji cewa wata kotun Majistare da ke Jigawa ta bayar da umarnin a kamo wani jami'in SSS mai suna Fifeanyi Festus kan zargin sace yarinya a Jigawa.
Tsohon Ministan Tsaro, Mohammed Badaru Abubakar, ya karyata jita-jitar cewa yana shirin barin APC zuwa jam’iyyar ADC bayan murabus daga kujerar minista.
Karamar Hukumar Kirikasamma a Jihar Jigawa ta fara biyan alawus na wata-wata ga tsofaffin shugabanninta da kansiloli domin karfafa hadin kai bayan sun bar ofis.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule.Lamido ya bayyana cewada yiwuwar ya bar jam'iyyar PDP matukar aka gaza samo mafita game da rigingimun cikin gida.
Gwamnatin Jigawa za ta kashe Naira biliyan 3.5 domin gyara da inganta harkokin makarantun Tsangaya, wanda ake haddar Alkur'ani Mai Girma a jihar.
Gwamnonin jam'iyyar APC 6 sun shiga ganawa da Shugaba Bola Tinubu a fadar shugaban kasa. An ce ganawar an yi ta ne a sirrance kuma ba a yi wa 'yan jarida bayani ba.
Mai martaba Sarkin Gumel, Alhaji Ahmed Mohammed Sani II ya cika shekara 54 a sarauta. Kashim Shettim. Sultan, manyan kasa da gwamna Namadu sun hallara Jigawa.
Tsohon Ministan Tsaro Mohammed Badaru ya karyata rahoton bogi da ya ce ya yi murabus ne saboda zargin hare-haren Amurka da gwamnatin Tinubu kan ‘yan daji.
Jihar Jigawa
Samu kari