Jihar Jigawa
Gwamnatin jihar Jigawa ta kafa cibiyoyin ciyarwa kyauta 640 domin ba da abinci ga Musulmi a lokacin azumin Ramadan, tare da fatan inganta rayuwar talakawa.
Rundunar ƴan sandan Jigawa ta kama mutum 7 kan fashi da satar shanu. An ƙwato POS, wayoyi, da shanu na miliyoyin Naira samame daban daban da aka gudanar.
Tsohon dan majalisar, Hon. Gudaji Kazaure, ya bayyana ra'ayinsa kan shugabanci a Najeriya da niyyar takara a 2027, yana caccakar gwamnatin Bola Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa Hon Gudaji Kazaure ya bayyana mamaki a kan yadda wasu daga cikin yan majalisa suka gaza takawa gwamnatin tarayya burki.
Tsohon Ministan Tsaro, Mohammed Badaru Abubakar, ya musanta jita-jitar ganawarsa da Rabiu Kwankwaso, yana mai jaddada biyayyarsa ga jam'iyyar APC.
Rundunar 'yan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da cafke wata amarya bisa zargin kashe mijinta har lahira. Amaryar ta amsa cewa auren dole iyayenta suka yi mata.
Wata kotu ta musamman ta yanke hukunci kan shari'ar da aka shigar da wasu Fulani makiyaya bisa zargin sakin dabbobi a gonakin mutane a jihar Jigawa.
Kotun Koli ta ƙi amincewa da ƙarar Aminu Sule Lamido na rashin bayyana $40,000 a filin jirgin sama, tare da tabbatar da hukuncin kwace kashi 25% na kuɗin.
A labarin nan, za a ji cewa kotun koli ta yanke hukunci na karshe game da korafin da EFCC ta shigar game da tsohon Gwamna Sule Lamido da yaransa kan zargin zamba.
Jihar Jigawa
Samu kari