Isra'ila
Firaministan Isra'ila, Netanyahu, ya ce Mojtaba Khamenei ba zai iya fitowa bainar jama'a ba, yayin da Iran ke ci gaba da kai hari kan sansanonin sojojin Amurka.
Sabon jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei ya sha alwashin daukar fansar mahaifinsa da sauran wadanda suka yi shahada a yakin kasar da Amurka/Isra'ila.
Gwamnatin tarayya ta ce ba za ta saka hannu wajen kayyade farashin fetur ba duk da tashin hankali a Gabas ta Tsakiya da ya jawo sauye-sauyen farashin mai a kasuwanni
Kasashe Musulmi da Larabawa takwas sun soki matakin Israel na rufe Masallacin Kudus a Jerusalem yayin Ramadan, suna gargadi kan tauye hakkin ibada.
Gwamnatin Isra'ila ta bayyana shakku karara a shirinta na kawo sauyin gwamnati a Jamhuriyar Musulunci ta Iran, ta ce har yanzu yan kasar na tare da ita.
Sabon jagoran addini a Iran, Mojtaba Khamenei, ya sanar da tallafin kudi ga wadanda hare-haren suka shafa a jawabin farko tun bayan nadin sa mukamin.
Isra'ila ta hallaka kwamandan IRGC Abu Dharr Mohammadi a Beirut. Sojojin IDF na ganin kashe Mohammadi zai gurgunta ayyukan IRGC da Hezbollah a Lebanon.
Yakin Amurka da Isra'ila kan Iran ya jawo an raunata mutane da dama. A kasar Isra'ila an bayyana adadin mutanen da suka samu raunuka sakamakon hare-hare.
Rasha ta bukaci Amurka da Isra’ila su dakatar da hare-haren da suke kai wa Iran, tare da komawa kan tattaunawa domin rage tashin hankali a yankin Gabas ta Tsakiya
Isra'ila
Samu kari