Isra'ila
Sojojin Isra'ila sun harba makami kan nasu dakaru a Lebanon bisa kuskure, yayin da aka kama 'yan mata 10 da suka tsallaka iyaka domin kafa matsugunan Yahudawa.
Sojojin Isra’ila biyu sun mutu, yayin da wasu bakwai suka jikkata bayan fashewar bam a wani gini da aka yi wa tarko a kudancin Lebanon a Gabas ta Tsakiya.
Dubban Falasɗinawa sun yi jana'izar mutum 112 da aka gano bayan kusan shekaru uku a ƙarƙashin baraguzan gine-gine a Gaza, yayin da daruruwa ke ci gaba da ɓacewa.
Rahoto ya nuna Amurka ta yi amfani da kusan kashi 80% na makaman THAAD bayan yaƙin Iran, lamarin da ya sa aka gargadi Trump kan ƙarancin makamai.
Donald Trump ya gargadi Iran da sake kai hari idan ba a buɗe mashigar Hormuz ba, yayin da Tehran ta musanta tattaunawa kai tsaye da Amurka kan rikicin.
Kwamitin Zaman Lafiya karkashin jagorancin Amurka ya ce Isra’ila ba za ta janye daga Gaza ba sai Hamas ta kammala ajiye makamanta. Israila ta kashe Falasdinawa.
Hare-haren Isra'ila sun ci gaba da ƙaruwa a Gaza duk da amincewar Hamas da sabon shirin tsagaita wuta na Donald Trump, lamarin da ke barazana ga zaman lafiya.
Shugaba Donald Trump ya ce an cimma sharuddan kawo ƙarshen yaƙin Iran, yayin da Amurka ta dakatar da sabbin hare-hare, Isra'ila kuma ta amince da tattaunawa.
Benjamin Netanyahu ya ce dakarun musamman na Isra'ila za su ceto shi idan aka kama shi a wata ƙasar Turai, yayin da sammacin ICC ke ci gaba da takaita zirga-zirgarsa
Isra'ila
Samu kari