
Isra'ila







Kasar Saudiyya ta yi magana game da halin da Falasdinawa ke ciki na yaki tsakaninsu da Isra'ila. Saudiyya ta ce ya kamata jami'an diflomasiyya su tinkari isra'i

Isra'ila ta harba roka kan gidan jagoran Hamas inda ta ruguje gidan jagoran kaca-kaca. An bayyana cewa, harin ya hallaka mutane da ba a tantance adadinsu ba.

A wani hari da Isra'ila ta kai yankin Gaza, yayi sanadiyyar mutuwar wata mata da 'ya'yanta. An ceto jaririn matar cikin wani katafaren gini da ya ruguje akansu.

Dubban mutane sun hallara a bakin ofishin jakadancin Isra'ila don nuna kin jinin muzgunawa Falasdinawa da ake yi a Gaza. Sun fito su sama da 150,000 a kan titun

Kasar Isra'ila za ta turawa abokiyar tsamarta Falasdinu alluarar rigakafin Korona. Kasar Isra'ila ta sanar da hakane a yau Lahadi 31 ga watan Janairu, 2021.

Kasar Israila a Najeriya ta mika ma gwamnatin Najeriya kayan kariyan fuska guda 2,000 a matsayin gudunmuwa ga ma’aikatan kiwon lafiya don yaki da Coronavirus.
Isra'ila
Samu kari