Isra'ila
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa da ba domin saboda shi ba, da Isra'ila ba za ta ci gaba da wanzuwa ba har zuwa yanzu a duniya.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Isra'ila ta sanar da cewa ta samu nasarar hallaka jagora a Hezbollah a lokacin da Amurka ke neman a tsagaita wuta.
Rahotanni sun nuna cewa farashin danyen mai ya sauka a duniya bayan Isra'ila da Lebanon sun cimma yarjejeniyar tsagaita wuta da Trump ya yi magana.
A labarin nan, za a ji jagoran Iran, Mojtba Khamenei ya shawarci jama'ar kasar da su yi tsayin daka wajen adawa da duk wani yunkurin raba kawunansu da makiya ke yi.
Majalisar dokokin Amurka ta kada kuri'ar nuna rashin goyon baya kan cigaba da yakin Amurka da Iran da Donald Trump ya kaddamar a watan Fabrairun 2026.
Firaministan Israila, Benjamin Netanyahu, ya yi magana kan takaddamarsa da Shugaba Donald Trump. Ya bayyana cewa suna samun sabani amma suna shiryawa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya tabbatar da cewa ya yi kalamai masu kaushi kan firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, yayin wata tattaunawa ta waya.
Sabon rikici ya barke tsakanin Amurka da Iran, sojojin Iran sun kai hari kan sansanonin sojin Amurka a Kuwait da Bahrain bayan harin Amurka a Hormuz.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya zagi Benjamin Netanyahu kan kai hare-hare da yake yi kasar Lebabon. Trump ya ce shi ya hana a daure Netanyahu a duniya.
Isra'ila
Samu kari