Isra'ila
Hafsun sojan Uganda, Muhoozi Kainerugaba ya sanar da cewa zai tura sojoji 100,000 Isra'ila domin kare ta daga Iran, zai kuma tura dakaru 500,000 su kwace Tehran.
Kasashen Gulf kamar Saudiyya, Hadaddiyar Daular Larabawa da Qatar suna fara kauce wa Amurka wajen neman sababbin makamai, bayan hare-haren kasar Iran.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Rasha Vladimir Putin ya ce ƙasarsa a shirye take ta shiga tsakani domin samar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya yayin da rikici ke ƙaruwa.
Hezbollah ta harba rokoki da jirage marasa matuƙi kan Isra'ila yau Lahadi, 12 ga Afrilu, 2026, bayan gazawar tattaunawar zaman lafiya tsakanin Iran da Amurka.
Ƙasashen Afirka da dama irinsu Algeria, Libya da Somalia sun ƙi amincewa da Isra'ila a matsayin ƙasa, suna bin sahun ƙasashen Larabawa da Musulmi.
Shugaban Majalisar Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya ce duk da niyyar sulhu, ƙasarsa ba ta da cikakken amincewa da ɓangaren da suke tattaunawa da shi.
Kasar Turkiyya ta soki Benjamin Netanyahu kan kalaman da ya yi wa Recep Tayyip Erdogan, tana mai cewa ba shi da halacci ko darajar koyar da kowa.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci jami’an tattalin arziki su samar da matakan rage radadin da rikicin Gabas Ta Tsakiya ke jawo wa rayuwar ‘yan Najeriya.
Isra'ila
Samu kari