Isra'ila
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya kai ziyara zuwa kasar Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) lokacin da ake yaki da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Girgizar kasa mai karfin maki 4.6 ta afku kusa da Tehran a Jamhuriyar Iran, lamarin da ya jawo fargaba a yankunan da ke makwabtaka da babban birnin kasar.
Wani rahoto ya nuna cewa kasar Larabawa ta UAE ta kaddamar da hare-hare a kan Iran a lokacin da ake yakin Iran da Amurka da Isra'ila a Gabas ta Tsakiya.
Rundunar sojojin Isra'ila ta hukunta wasu sojojinta kan wulakanta mutum mutumin mamar Yesu Almasihu a Lebanon. An tura sojojin zuwa gidan kurkuku.
Abraham Foxman da ya shahara da goyon bayan Isra'ila kan kisan kare dangi a Gaza, mai kare Yahudawa a duniya ya mutu. Foxman ya yabawa Trump kan yakin Iran.
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa suna so su daina dogaro da Amurka game da karfin soja nan da shekara 10 masu zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa kasashen Amurka da Iran sun sake samun rashin fahimta bayan bangarorin biyu sun ki amincewa da sharuddan sulhun da suka aika wa juna.
Sabon jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei, ya gana da shugaban rundunar sojin kasar tare da bayar da sababbin umarnin ci gaba da farmakin soja kan abokan gaba.
Dubban Isra’ilawa sun gudanar da zanga-zanga domin nuna adawa da gwamnatin Benjamin Netanyahu da kuma hare-haren da Isra’ila ke ci gaba da kai wa kudancin Lebanon.
Isra'ila
Samu kari