Isra'ila
Kungiyar Red Crescent ta Iran ta buƙaci ICC ta binciki harin Amurka kan bikin aure a Kuhestak, wanda ya kashe mutane huɗu tare da jikkata wasu 67.
An dauke Yair Netanyahu, ɗan fari na Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, daga kasarnAmurka zuwa Isra’ila bayan samun barazanar kai masa hari.
Kasar Iran ta ce ta kai hari kan sansanin sojin Amurka a UAE da jirage marasa matuki, yayin da Washington ke fuskantar gargadin kwamandoji kan ci gaba da yaƙin Iran.
Benjamin Netanyahu ya yi ikirarin cewa Iran ta yi yunkurin kashe daya daga cikin ’ya’yansa, yayin da ya kare matakin ci gaba da bai wa iyalansa kariyar tsaro.
Benjamin Netanyahu ya kira Birtaniya “Jamhuriyar Musulunci ta Birtaniya”, lamarin da ya jawo suka daga Yahudawan Birtaniya tare da ƙara nuna tsamin dangantakarsu.
Kasar Iran ta yi watsi da barazanar Donald Trump na ayyana Mashigar Hormuz mallakar Amurka, tana mai cewa ba za a kwace ta da tweet ko ƙarfin soji ba.
Amurka ta matsa wa Benjamin Netanyahu ya yi Allah-wadai da ‘yan share-fagen Isra’ila da suka killace Falasdinawa 15 a Qusra, yayin da sojoji suka cire wani tanti.
Rundunar Isra’ila ta ce ta kashe kwamandan Hamas Muhammad Mushtaha, wanda ake zargi da rike garkuwa da kuma shirya hare-hare kan Isra’ilawa a yankin.
Amurka ta soki Israel Katz bayan ya ce sojojin Isra’ila za su ci gaba da kasancewa a kudancin Lebanon, tana mai cewa hakan ya saɓa wa yarjejeniyar zaman lafiya.
Isra'ila
Samu kari