Isra'ila
Donald Trump ya gargadi Iran da sake kai hari idan ba a buɗe mashigar Hormuz ba, yayin da Tehran ta musanta tattaunawa kai tsaye da Amurka kan rikicin.
Kwamitin Zaman Lafiya karkashin jagorancin Amurka ya ce Isra’ila ba za ta janye daga Gaza ba sai Hamas ta kammala ajiye makamanta. Israila ta kashe Falasdinawa.
Hare-haren Isra'ila sun ci gaba da ƙaruwa a Gaza duk da amincewar Hamas da sabon shirin tsagaita wuta na Donald Trump, lamarin da ke barazana ga zaman lafiya.
Shugaba Donald Trump ya ce an cimma sharuddan kawo ƙarshen yaƙin Iran, yayin da Amurka ta dakatar da sabbin hare-hare, Isra'ila kuma ta amince da tattaunawa.
Benjamin Netanyahu ya ce dakarun musamman na Isra'ila za su ceto shi idan aka kama shi a wata ƙasar Turai, yayin da sammacin ICC ke ci gaba da takaita zirga-zirgarsa
Donald Trump ya sanar da yarjejeniyar kwance damarar Hamas a Gaza, amma Hamas ba ta tabbatar da ita ba, yayin da Islamic Jihad ta musanta rahotannin da ke yawo.
Iran ta yi iƙirarin lalata jiragen yaƙin Amurka F-35 uku a Jordan bayan harin makamai masu linzami, yayin da Jordan ta ce ta kakkabo makamai biyar.
Sojoji da dama na rundunar Givati ta Isra’ila sun bar sansaninsu bayan rikici da kwamandansu kan cire wasu alamomi da suka ce suna wakiltar tarihinsu.
Iran ta ce harin Amurka a tsibirin Qeshm ya kashe uba da uwa da yaronsu, yayin da yara biyu suka jikkata. Amurka ta ce ta mayar da martani ne ga harin Iran.
Isra'ila
Samu kari