Isra'ila
Kimanin sojoji mata 30 na kasar Isra’ila sun kamu da amai, gudawa da ciwon ciki a sansaninsu, yayin da aka dakatar da atisaye tare da fara bincike.
Jagoran Iran Mojtaba Khamenei ya nada manyan kwamandojin soji shida a sabbin mukamai, yayin da ake hasashen Mohsen Rezaee zai taka rawa a tattaunawar kasar.
Rahoto ya ce Trump na nazarin kawo ƙarshen yaƙin Iran da ayyana nasara ba tare da yarjejeniyar nukiliya ba, muddin an tabbatar da tsaron mashigin Hormuz.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Amurka ta fitar da daftarin sulhu a Gaza mai dokoki 15, amma Isra'ila ta ce sai dai bayan ran ta ne za a samar da ƙasar Falasdinu.
Shugaban Mossad Roman Gofman ya tsige manyan jami'ai 2 da suka tsara shirin hambarar da gwamnatin Iran da bai nasara ba, biyo bayan sabani da sauye-sauyen cikin gida
An ji fashe-fashe biyu a kudancin Iran kusa da mashigar Hormuz yayin da rahotanni suka ce dakarun ruwan Iran sun yi arangama da abubuwan da suka kira maƙiya.
Sojojin Isra'ila sun harba makami kan nasu dakaru a Lebanon bisa kuskure, yayin da aka kama 'yan mata 10 da suka tsallaka iyaka domin kafa matsugunan Yahudawa.
Sojojin Isra’ila biyu sun mutu, yayin da wasu bakwai suka jikkata bayan fashewar bam a wani gini da aka yi wa tarko a kudancin Lebanon a Gabas ta Tsakiya.
Dubban Falasɗinawa sun yi jana'izar mutum 112 da aka gano bayan kusan shekaru uku a ƙarƙashin baraguzan gine-gine a Gaza, yayin da daruruwa ke ci gaba da ɓacewa.
Isra'ila
Samu kari