Isra'ila
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce yana sane da harin da Isra'ila ta fara kaiwa Iran a 13 ga Yuni. Ya karyata cewa Amurka bata san da shirya harin ba.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya yi martani ga barazanar takwaransa na Amurka, Donald Trump a kan zargin kisan kiristoci.
Jakadan Isra'ila a Najeriya, Micheal Freeman ya bukaci 'yan Najeriya su hada kai su zauna lafiya domin samun cigaba. Malaman Musulunci da Kiristoci sun yi martani.
Jagoran Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana cewa ba za su shirya da Amurka ba har sai ta cika sharudan yanke alaka da Isra'ila da daina tsoma baki a yankinsu.
Isra'ila ta kai sababbin hare hare masu muni Gaza bayan sulhu da Amurka ta jagoranta a Oktoba. Sojojin Isra'ila sun kashe mutum sama da 100 a Falasdinu.
A labarin nan, za a ji cewa Amurka ta yi barazanar murkushe Hamas a kan yarjejeniyar zaman lafiya da aka kulla da Isra'ila duk da kungiyar ta karyata kai hari.
Ayatollah Ali Khamenei ya yi watsi da tayin zama da shugaban Amurka, Donald Trump ya masa kan mallakar nukiliya. Ya ce Amurka 'yar ta'adda ce kan rikicin Gaza.
Isra’ila ta kai hare-haren sama a Gaza, ta kashe mutane 45 ciki har da mata da yara, duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da Amurka ta shiga tsakani.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya ce ya yi kokari wurin kawo ƙarshen yaƙin Gaza da ya daɗe yana addabar yankin, inda aka saki fursunoni daga ɓangarori biyu.
Isra'ila
Samu kari