Isra'ila
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya yi zargin cewa ana kashe Kiristoci a Najeriya. Ya yi magana ne bayan zargin da Donald Trump na Amurka ya yi.
Wasu rahotanni sun yada cewa Hukumar DSS ta cafke malamin addinin Musulunci a jihar Osun bayan yada bidiyonsa yana zanga-zanga kan Falasɗinu amma ya karyata hakan.
Rahoton cibiyar IIFL ta fitar ya nuna cewa kashe kashen da ake a duniya a kan Musulmai musamman hare haren Isra'ila a Gaza ya sanya 'yan Birtaniya shiga Musulunci.
An kashe babban kwamandan sojin Hezbollah, Hassan Ali Tabtabai, a harin da Isra’ila ta kai Lebanon, lamarin da ya jawo fargaba bayan shekara guda da tsagaita wuta.
Majalisar dinkin duniya ta amince da kudirin kafa rundunar tsaron duniya a Gaza. Kudirin zai taimaka wajen kafa kasar Falasdinawa a shekaru masu zuwa.
Ana fargabar wasu Yahudawa sun kona wani masallaci a Yammacin Kogin Jordan, inda suka lalata gine-gine tare da rubuta kalaman batanci a bangon masallacin.
Majalisar Isra'ila ta karanta kudirin dokar da zai ba kasar dama hukuncin kisa ga Falasdinawa. Ana son kawo dokar da za ta hana kafafen yada labaran waje aiki.
Gwamnatin Turkiyya ta sanar da sammacin kama shugaban Isra'ila, Benjamin Netanyahu da wasu manyan sojoji da ministocin Isra'ila kan kisan kiyashi a Gaza.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce yana sane da harin da Isra'ila ta fara kaiwa Iran a 13 ga Yuni. Ya karyata cewa Amurka bata san da shirya harin ba.
Isra'ila
Samu kari