Isra'ila
Wani mummunan hari da kasar Isra'ila da Amurka suka kai Iran ya sauka kan wajen da Yahudawa suke taruwa suna bauta a Tehran. hrain ya lalata wajen bautar baki daya.
Sabon jagoran addini na kasar Iran, Mojtaba Khamenei, ya bayyana cewa gwiwoyin dakarun sojojin Iran ba za su yi sanyi ba kan kisan da ake yi wa kwamandojinsu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa idan aka ba shi zabi, ba abin da yake son kwacewa daga Iran kamar danyen man feturin da suke da shi.
Fadar White House ta bayyana cewa har yanzu Shugaba Trump bai yanke shawara kan batun tsagaita wuta ba, ya yi fatali da abubuwan da aka gabatar a yanzu.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fusata kan hare-haren da Amurka da Isra'ila suke kai wa kan wuraren fararen hula. Ta bayyana matakin da za ta dauka idan aka ci gaba.
Kaar Pakistan na ci gaba da kokarin ganin an cimma yarjejeniyar tsagaita wuta a yakin Iran, Amurka da Isra'ila, ta gabatar da matakai 2 son samar da zaman lafiya.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa ba ta gamsu da batun tsagaita wuta tsakaninta da Amurka ba. Ta bayyana shirin da Amurka ke yi kan tsagaita wuta.
Isra'ila ta kashe shugaban leken asirin Iran, Majid Khademi, a yau Litinin, 6 ga Afrilu, 2026, a wani mataki na kakkabe shugabannin rundunar IRGC a kasar Iran yau.
Amurka da Isra’ila sun kashe mutum 25 a Iran, yayin da Iran ta mayar da martani kan Haifa da kasashen Fasha a yau Litinin, 6 ga Afrilu, 2026 yau.
Isra'ila
Samu kari