
Isra'ila







Kotun manyan laifuffuka ta duniya (ICC) ta ba da sammacin kama Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu da wasu manyan kwamandojin ƙungiyar Hamas.

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu a gana da Yarima mai jiran gado, Mohammed bin Salman AbdulAzizi Al Saud a kasar Saudiyya domin kyautata alaka.

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sauka a birnin Riyadh da ke Saudiyya domin halartar taron Larabawa da kasashen Musulunci inda za a tattauna muhimman batutuwa.

Jakadan Isra'ila a Najeriya, Michael Freeman ya sha suka kan zargin Iran da hannu a rashin tsaro da ke wakana a Kasar da sauran ƙasashen Afrika ta Yamma.

Hezbollah ta sanar da sabon Sakatare Janar, Naim Qassem da zai jagorance ta bayan kisan tsohon shugaban kungiyar, Hassan Nasrallah da Isra'ila ta yi.

Sojojin Isra'ila sun kai hare-hare kan kasar Iran a cikin tsakar dare. Iran ta ce hare-haren ba su yi wata barna mai yawa ba yayin da Amurka tace tana sane.

Kasar Amurka ta bayyana cewa lokaci ya yi da Isra'ila za ta tsagaita wuta tare da kawo karshen kashe Falasdinawa da ke zaune a Zirin Gaza da aka shekara ana yi.

A wannan rahoton za ku ji yadda kungiyar fafutuka ta Hezbollah ta bayyana cewa ana kara samun nasarori kan sojojin Isra’ila da ke kokarin kutsawa Lebanon.

Da alama kungiyar fafutuka ta Hezbollah da ke Lebanon ta gaji da yadda Isra'ila ke taka ta wajen kai hare-hare Lebanon da sauran wuraren da ke da alaka da ita.
Isra'ila
Samu kari