Isra'ila
Jakadan Isra'ila a Najeriya, Michael Freeman ya ce ba kai tsaye za su shigo Najeriya kare Kiristoci ba. Ya ce za su hada kai da Najeriya kan kare Musulmi da Kirista.
Wasu al'ummar Musulmi sun yi martani kan yunkurin da Firaministan Israila, Benjamin Netanyahu, yake yi na kawo dauki ga Kiristoci a Najeriya. Sun yi masa gargadi.
Sabon magajin garin New York, Zohran Mamdani ya soke wasu dokokin da ke goyon bayan kasar Isra'ila a birnin New York na Amurka. Isra'ila ta yi korafi kan batun.
Firaministan kasar Israila, Benjamin Netanyahu, ya bayyana cewa ana muzgunawa Kiristoci a Najeriya. Ya nuna cewa yana aiki don kawo musu dauki na musamman.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce a shirye ya ke ya sake kai hare-hare Iran bayan ganawa da Benjamin Netanyahu. Ya bukaci kungiyar Hamas ta ajiye makami.
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya yi zargin cewa ana kashe Kiristoci a Najeriya. Ya yi magana ne bayan zargin da Donald Trump na Amurka ya yi.
Wasu rahotanni sun yada cewa Hukumar DSS ta cafke malamin addinin Musulunci a jihar Osun bayan yada bidiyonsa yana zanga-zanga kan Falasɗinu amma ya karyata hakan.
Rahoton cibiyar IIFL ta fitar ya nuna cewa kashe kashen da ake a duniya a kan Musulmai musamman hare haren Isra'ila a Gaza ya sanya 'yan Birtaniya shiga Musulunci.
An kashe babban kwamandan sojin Hezbollah, Hassan Ali Tabtabai, a harin da Isra’ila ta kai Lebanon, lamarin da ya jawo fargaba bayan shekara guda da tsagaita wuta.
Isra'ila
Samu kari