Isra'ila
Sahugaban Amurka Trump ya ci alwashin kai farmaki kan wani tsibiri da ke cikin kasar Iran don raba kasar da fitar da man fetur zuwa wasu kasashen waje.
Zanga zanga mai zafi ta barke a Tel Aviv yayin da yakin Isra'ila da Iran ya shiga mako na 3. Ana ci gaba da kai wa juna hari a rumbunan ajiyar mai da muhimman wurare
Gwamnatin Amurka ta sayi sabbin makamai dag Ukraine domin amfani da su a yakin da take yi da Iran don rage kashe kudi wajen kado jiragen drone na Iran.
Donald Trump ya bukaci kasashe biyar su tura jiragen yaki zuwa mashigar Hormuz, inda Japan da Faransa suka nuna rashin amincewa, yayin da Iran ke fuskantar rikici.
Rundunar Juyin Juya Hali ta Iran ta yi barazanar kashe Benjamin Netanyahu bayan harin da ya kashe Ayatollah Khamenei, rikicin ya kara tsananta tsakanin kasashen.
Iran ta harba makamai masu linzami da jiragen yaki marasa matuki zuwa Hadaddiyar Daular Larabawa, lamarin da ya jikkata mutane sama da 140 ciki har da ‘yan Najeriya
Ministan harkokin waje na Iran,Abbas Araghchi ya tabbatar da cewa babu wata matsala a tattare da jagoran addinin kasar, Mojtaba Khamenei bayan ya ji raunuka.
Isra'ila ta kashe Janar Abdullah Jalali Nasab a Tehran. Wannan hari na cikin kamfen din ruguza leken asirin Iran yayin farmakin Operation Roaring Lion.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sake shan alwashi kan bude mashigar ruwa ta Hormuz. Trump ya mika kokon bararsa ga manyan kasashen duniya.
Isra'ila
Samu kari