Malamin addinin Musulunci
Iyalan marigayi babban malamin darikar Tijjaniyya, Sheikh Dahiru Usman Bauchi sun nada babban yayansu, Sayyid Ibrahim a matsayin Khalifan mahaifinsu.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi addu'a mai zafi game da rashin tsaro da masu taimakon 'yan ta'adda a Najeriya.
Kungiyar MURIC ta nesanta kanta daga kiran wani masanin Amurka da ya bukaci gwamnatin Tinubu ta soke Shari’a da Hisbah, tana kiran hakan kutse cikin ikon Najeriya.
Majalisar Dokoki ta Amurka ta nemi a matsa wa gwamnati lamba ta soke dokar Shari’a da kawar da Hisbah, suna zargin suna tayar da barazanar addini.
Rahoton cibiyar IIFL ta fitar ya nuna cewa kashe kashen da ake a duniya a kan Musulmai musamman hare haren Isra'ila a Gaza ya sanya 'yan Birtaniya shiga Musulunci.
Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya haramta yi masa Maulidi a ranar haihuwarsa bayan ya rasu. Shehu Dahiru Bauchi ya fadi dalilin da ya ce kada a masa Maulidi.
Sheikh Dahiru Bauchi ya yi wa iyalansa da sauran al'ummar musulmi wasiyoyyida dama musamman a cikin karatuttukansa, an zakulo guda tara daga ciki.
Shugaban NAHCON, Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan, ya yi jimamin raauwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi, wanda ya bayyana a matsayin jagoran da ya koya tarbiyya.
Rahoton kungiyar mazauna Jos ta JCDA ya ce an kashe Musulmai akalla 4,700 a rikice rikicen da aka yi a jihar Filato a tsawon shekaru. An yi taron addu'a a jihar.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari