Malamin addinin Musulunci
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci al'ummar Najeriya Musulmai su fita duba watan Rajab na shekarar 1447, wata biyu kafin shiga watan Ramadan da ake azumi.
Kungiyar Izalah (JIBWIS) reshen Gombe ta sanar da rasuwar shugabanta a Kwamin Yamma, Alhaji Abdullahi Barde wanda aka yi jana'izarsa a yau Talata.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani ya jagoranci tagawa zuwa ziyarar ta'aziyya gidan Sheikh Dahiru Usman Bauchi, ya yi alkawarin ci gaba da ayyyukan alherin marigayin.
An shiga firgici a Hotoro Maraba, Kano, bayan wani matashi ya kashe ladan masallaci a sallar Asuba, lamarin da ya sa ‘yan sanda suka mamaye yankin.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Murtala Asada ya ce ba haka kawai ya ke zargin karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ba.
Majalisar ƙasa ta Austria ta amince da sabuwar doka da ta haramta sanya hijabi ga ’yan mata Musulmai ƙasa da shekara 14 a makarantu wanda ake sukar matakin.
Farfesa Mansur Ibrahim Sokoto ya yaba wa Alhaji Aliko Dangote game da ware kashi daya cikin hudu na dukiyarsa a wakafi idan ya rasu domin ayyukan alheri ga jama'a.
Zaman aure a Musulunci na bukatar zaman lafiya da kwanciyar hankali. Sheikh Jamilu Zarewa ya fadi yadda kishiyoyi za su magance kishin idan miji zai kara aure.
A labarin nan, za a ji cewa Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III ya ce babu abin da ya shafi wadanda ba Musulmi ba da shari'ar Muslunci.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari