Malamin addinin Musulunci
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya nuna damuwa kan cigaba da tsare Sheikh Sani Khalifa Zariya kan zargin juyin mulki ga Bola Tinubu.
Malam Yusuf Haruna Baban Chinedu ya zargi Fasto Ezekiel Dachomo da kasancewa tsohon ɗan fashi, yana cewa ya ƙirƙiri labarin haduwarsa da Yesu bayan harin banki.
Bayan ikirarin cafke Malamin addinin Musulunci daga Kaduna, Malam Ahmad Umar, ya musanta rahoton cewa DSS ta kama shi bayan ziyarar Mr. Peter Obi.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an hukumar Hisbah da aka baza domin kula da tarbiyya a fadin Kano sun yi nasarar cafke asu shigar badala da sauran mugayen ayyuka.
Malamin addinin Musulunci, Farfesa Mansur Ibrahim Sokoto ya caccaki masu tallan tikitin Muslim Muslim ga Bola Tinubu. Ya ce Tinubu bai damu da Musulmi ba.
A labarin nan, za a ji cewa Simwal Usman Jibril, masani a banaren taurari ya bayyana abin da zai hana Musulmi ganin watan Shawwal a daren yau Alhamis.
Sheikh Musa Ayyuba Lukuwa Sokoto ya sanar da cewa a yau Alhamis zai gabatar da sallar azumi bayan ya ce sun ga watan Shawwal. Ya yi haka ne sabanin Sarkin Musulmi.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar III ya ayyana ranar Juma'a, 20 ga watan Maris, a matsayin ranar idin karamar Sallaha a Najeriya.
Malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Mudir Markaz, ya sanar da lokacin gudanar da karamar Sallah. Hakan na zuwa ne kafin Sarkin Musulmi ya ba da sanarwa.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari