Malamin addinin Musulunci
Al’ummar Ilesha-Baruba da ke Baruten sun shiga cikin tashin hankali bayan kashe malamin addinin Musulunci, Alfa Iliyasu, wanda aka sare har lahira a gidansa.
An samu rashin wani babban malamin addinin Musulunci a jihar Kwara. Marigayin malamin ya rasu ne a ranar Juma'a, 29 ga watan Mayun shekarar 2026.
Jam'iyyar APGA ta bayyana Nazir Dahiru Bauchi a matsayin matashi mai himma, wanda ke da kwarewa da gogewar harkokin shugabanci domin sauya fasalin Bauchi.
An cafke fitaccen limamin Sunni a Burkina Faso bayan ya soki wata sabuwar dokar addini da gwamnatin mulkin soja ƙarƙashin Ibrahim Traoré ta kafa.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Isa Ali Pantami, ya zama dan takarar gwamnan jam’iyyar PDP a Gombe bayan tabbatar da shi ba tare da hamayya ba.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya fadi darusa 10 da ya kamata kowane Musulmi ya kowa a yau ranar Arafa, 9 ga watan Zul Hijja, sun hada da neman gafara da tuba.
A labarin nan za a ji cewa fitaccen malami, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya bayyana bukatar gwamnati na ta sake tsarin yaki da ta'addanci a Najeriya.
Sheikh Usman Muhammad Al-Juzuri ya bayyana na'ukan dabbobin da ya kamata a yanka a layya, lokacin yanka a layya da yadda za a raba naman layya da sauransu.
Babban limamin Ogbomoso, Yunus Teliat Olushina Ayilara II ya bukaci gwamnati ta kashe masu garkuwa yana cewa Alkur’ani bai amince da afuwa gare su ba.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari