Malamin addinin Musulunci
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ce Yajuju da Majuju sun riga sun bayyana a doron duniya suna kashe mutane a kasashe daban-daban.
Isra’ila ta soke sallar Juma’a a harabar Masallacin Al-Aqsa da ke Kudus, tana danganta matakin da matsalolin tsaro sakamakon rikicin Amurka da Isra’ila da Iran.
Ayatollah Alireza Arafi ya zama shugaban rikon Iran bayan kashe Ayatollah Ali Khamenei. Abubuwan sani a kansa sun hada da wajen da aka haife shi da yaren da ya iya.
Wasu malamai sun yi gargadi kan zanga-zangar 'yan Shi'a da sauransu a Najeriya. Sun bayyana cewa akwai bukatar a kai zuciya nesa kan yakin Iran Amurka da Isra'ila
Hukumomim Iran sun tabbatar da cewa suna kokarin nada wanda zai gaji kujerar marigayi jagoran addini na kasar, Ayatollah Ali Khamenei, wanda aka kashe ranar Asabar.
Izala ta dakatar da Sheikh Alkali Zaria daga tafsiri a Damaturu. Malamin ya ba da haƙuri bayan "kalaman jafa'i da tsinuwa ga shugabanni da jami'an tsaro".
Shugaban JIBWIS, Sheikh Abdullahi Bala Lau, ya bukaci limamai su tsayar da addu’ar Al-Kunut saboda rikice-rikicen Gabas ta Tsakiya da ta’addanci a Najeriya
Matashin Fasto a Najeriya, Israel Ogundipe ya kare ziyararsa zuwa Makka da Madina da ke kasar Saudiyya bayan jawo maganganu a kafafen sada zumunta
Isra'ila ta rufe Al-Aqsa a Ramadan yau 3 ga Maris, 2026 saboda yaƙin Iran. An hana sallah yayin da Falasɗinawa ke zargin ƙwace ikon masallacin da ƙarfin soja.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari