Malamin addinin Musulunci
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kashe Malam Yahaya Balli da ke matsayin shugaban Izala a karamar hukumar Besse a jihar Kebbi bayan garkuwa da shi.
Malamin Musulunci a Kaduna, Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya bayyana cewa ba zai sake shiga lamarin yan bindiga ba a Arewacin Najeriya kamar yadda ya yi a baya.
Kungiyar Izala ta sanar da cewa za a yi jana'izar Sheikh Dawud Muhammad da ya rasu a yau a jihar Bauchi a masallacin Juma'a na Gwallaga da karfe 10:00 na safe.
Majiyoyi sun tabbatar da rasuwar Malam Yahaya Billi, shugaban Izala na Besse, bayan ya rasu a hannun masu garkuwa da mutane bayan fama da rashin lafiya.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya ce babu wanda zai hana shi ziyartar kowane yanki a fadin kasar Najeriya duk da cece-kuce kan ziyararsa Ibadan.
Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ya tabbatar da rasuwar Malam Abubakar Sadiq Pharmacy, wanda ya rasu bayan fama da jinya a wani asibiti a jihar Kano.
Kungiyar Musulmin Oyo ta yi Allah-wadai da masu garkuwa da mutane da suka danganta laifuffukansu da Shari’a, tana mai cewa ba sa wakiltar Musulunci ko Musulmai.
Jam’iyyar ADC a Zamfara ta ce ɗan takararta na gwamna, Mahadi Aliyu Mohammed, bai janye daga takarar 2027 ba kamar yadda ake yaɗawa a kafafen sada zumunta.
Wasu rahotanni sun yi ikirarin cewa babban malamin addinin musulunci, Sheikh Abdulmudallib Muhammad Auwal Gusau ya zama dan takarar gwamnan Zamfara na ADC a 2027.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari