Malamin addinin Musulunci
Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya yi nasiha game da zaben 2027. Ya bukaci 'yan Najeriya su kayar da dukkan wanda bai cancanta ba a zaben 2027.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Gwamna Caleb Mutfwang ya je har gida ya yi ta'aziyyar rasuwar mukaddashin babban alkalin kotun shari'ar musulunci na jihar Filato, Mai Shari'a Umar Ibrahim.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karrama marigayi Sheikh Dahiru Bauchi, inda ya rada wa jami'ar Kimiyyar Lafiya ta Azare sunan marigayi Malamin Tijjaniyya.
An kammala tare da sanar da wadanda suka zama zakarun kasa a gasar karatun Alkur'ani ta kasa da aka gudanar a jihar Borno, yar Kani da da dan Borno sun yi nasara.
Malaman Musulunci a Kano sun yi wa Amurka zazzafan martani kan tsoma baki game da Sharia'ar Musulunci da hukumar Hisbah. Za a fara alkunut a jihohi.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci al'ummar Najeriya Musulmai su fita duba watan Rajab na shekarar 1447, wata biyu kafin shiga watan Ramadan da ake azumi.
Kungiyar Izalah (JIBWIS) reshen Gombe ta sanar da rasuwar shugabanta a Kwamin Yamma, Alhaji Abdullahi Barde wanda aka yi jana'izarsa a yau Talata.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani ya jagoranci tagawa zuwa ziyarar ta'aziyya gidan Sheikh Dahiru Usman Bauchi, ya yi alkawarin ci gaba da ayyyukan alherin marigayin.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari