Addinin Musulunci da Kiristanci
‘Yar majalisa a mazabar Gboko/Tarka, Regina Akume, ta roki mijinta Sanata George Akume da ya dawo cikakkiyar bin addinin Kiristanci saboda shi ne gatansa.
Kamfanin rarraba wuta na JED a Gombe ya yi kira ga masallatai da coci coci, injin nika su rika biyan kudin wuta yadda ya kamata da kuma suna yarda ana saka musu mita
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce ya sauya ranar kai harin sojoji kan ’yan ISIS a Najeriya zuwa ranar bikin Kirsimeti domin wani dalili na musamman.
Ba dukkan ƙasashe 206 na duniya ke bikin Kirsimeti ba, duk da cewa ana shagulgulansa a ƙasashen Kirista irin su Birtaniya da Amurka, har ma da wasu ƙasashen Musulmi.
Bincike ya nuna cewa babu wata doka da aka tanada a sababbin dokokin haraji da ke nuna cewa an ware musulmai, ba za su rika biyan haraji ba a Najeriya daga 2026.
Amurka ta bayyana cewa ba za ta tura sojoji zuwa Najeriya ba, tana mai cewa sanya kasar cikin jerin CPC hanya ce ta diflomasiyya don karfafa gyare-gyare.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya bayyana cewa shugabannin da ke cin amanar da Allah ya ba su, za su dandana kudarsu a wurin Ubangiji ranar Lahira.
Kungiyar hada kan 'yan Arewa ta NRG ta kai ziyara ga shugabannin Musulmai da Kiristoci na JNI da CAN domin kara fahimtar juna a Arewacin Najeriya.
Wasu rahotanni sun yada cewa Hukumar DSS ta cafke malamin addinin Musulunci a jihar Osun bayan yada bidiyonsa yana zanga-zanga kan Falasɗinu amma ya karyata hakan.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari