Addinin Musulunci da Kiristanci
Kungiyar Kare Hakkin Musulmai (MURIC) reshen jihar Palteau ta yi alkawarin kare hakkin Musulman jihar inda ake zargin ana take hakkin Musulmi a jihar.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya shawarci malaman addini a Najeriya da su kasance masu tunatar da jama'a kan muhimmancin mutunta juna.
Shahararren Fasto a Najeriya, Oscar Amaechina ya bayyana yadda malaman addini ke taimakawa rashin tsaro inda ya ce su na koyarwa ne don neman kudi da suna.
Fasto Dakta Kan Ebube Muonso ya yi hasashen kasar da za ta lashe gasar AFCON a gobe Lahadi 11 ga watan Faburairu inda ya ce Ivory Coast ce da nasara.
Nentawe Yilwatda ya fadi yadda ake ci da addini, a yaudari mutane lokacin zabe a Jihar Filato. Duk ‘dan siyasar da aka likawa tambarin ‘dan takaran musulmai ya fadi.
EFCC ta ce akwai kungiyoyi da shugabannin addini dumu-dumu a harkar satar kudin jama’a. A lokacin da ake da malamai na Allah, akwai wadanda abin duniya ne gabansu.
Jama’a sun yi ca a kan Gwamnan Filato saboda nunawa musulmai wariya. Bayanai sun fito daga ofishin Sakataren gwamnatin jihar Filato, Arc. Samuel N. Jatau.
Gwamnatin jihar Oyo ta rufe wani babban coci a birnin Ibadan da ke jihar saboda yawan damun jama'ar yankin da kararraki wanda ya hana su sakat a gidajensu.
Kotu ta ci tarar wani kamfanin Amurka, Blackwell Security Services Inc., dala dubu 70 saboda ya tilasta wani sabon ma'aikaci Musulmi ya aske gemunsa.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari