Addinin Musulunci da Kiristanci
Wani jigo a jam'iyyar APC, Dr. Sani Zangina ya caccaki majalisar shari'ar Musulunci kan kiran sai an cire sabon shugaban INEC, Joash Amupitan daga mukaminsa.
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a, Mohammed ya ki yarda ya yi magana kan yunkurin yan Majalisar Amurka na magance zargin kisan kiristoci.
Futaccen Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele, zai kaddamar da sabon masallaci da ya gina shi kaɗai a ranar Asabar, 14 ga Fabrairu, 2026 da muke ciki.
Wani dan ra’ayin wariyar launin fata da ya kashe al'ummar Musulmai 51 a masallatai biyu a New Zealand ya nemi a sake masa shari’a bayan shekaru bakwai.
Kungiyar CAN ta yankin Arewa ta magantu kan kisan gillar a Kwara, ta bayyana hakan a matsayin bala’i yayin da ta yi kira ga gwamnati ta karfafa tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa kwamitin majalisar Amurka ya yi tir da yadda Najaeriya ta bayar da kwangilar $9m ga wani kamfanin kasar don gyara zargin kisan kiristoci.
Fitaccen mawakin Birtaniya, Central Cee, ya sanar da karɓar addinin Musulunci a wani bidiyo, sanarwar tasa ta nuna muhimmin sauyi a rayuwarsa ta addini.
Karamar hukuma a Watford ta amince da shirin sauya tsohuwar cocin St Thomas zuwa masallaci tare da sababbin wuraren jama'a da makaranta, ana sa ran bude shi nan kusa
A labarin nan, za a ji ceewa yan majalisar Amurka sun dage, ana son a karbi shaidu don tabbatar da zargin yi wa kiristoci kisan kare dangi a Najeriya.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari