Addinin Musulunci da Kiristanci
Limamin coci ɗan Najeriya, Fasto Benjamin Madu, ya rasu a Massachusetts bayan an umurce shi ya koma Najeriya saboda ƙarewar takardar izinin zamansa ta aiki.
An ji yadda ta kaya tsakanin Isa Ali Pantami da kiristoci da ya ziyarci coci a garin Gombe. Pantami ya yi alkawarin za su bada gudumuwar kudi a gina cocin na ECWA.
Wani bincike ya tabbatar da cewa bidiyon da ake yaɗawa da ikirarin ana sayar da Kiristocin Arewacin Najeriya bayi ya yaudari jama'a, domin ba daga Najeriya yake ba.
Dan wani babban fasto a Afrika ta Kudu mai suna Mubarak Mnisi ya bayyana yadda ya shiga addinin Musulunci ya cigaba da yada addinin a hali yanzu.
Wata kungiyar Kiristoci a Neja ta bukaci APC da Gwamna Mohammed Bago su tsayar da Kirista a mataimakin gwamna, tana kin amincewa da tikitin Musulmi da Musulmi.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, , Muhammad Sa’ad Abubakar III ya gana da wakilan Fafaroma Leo a Abuja domin tattauna abubuwan da suka shafi hadin kai da zaman lafiya.
A labarin nan, za a ji matakai da kalaman da ake dauka a matsayin batanci ga fiyayyen halitta, Annabi Muhammad SAW a addinin Musulunci da hukuncinsa.
Hukumr Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa shirin auren gata da gwamnati ke gudanarwa ya ba da dama a musulmi da kiristoci matukar suka cika sharudda.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren sojin Amurka da ya amince da su a Najeriya sun taimaka wajen dakatar da kashe Kiristoci da masu ta’addanci ke yi.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari