Addinin Musulunci da Kiristanci
Jami'an hukumar Hisbah a jihar Kano da ke arewacin Najeriya ta kama wasu musulmi 11 a ranar Talata, wadanda aka gansu suna cin abinci a lokacin azumin watan Ramadan.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta waiwayo ta kan wadanda ba musulmai ba a jihar. Hukumar ta buƙace su da su guji cin abinci a bainar jama'a a watan Ramadan.
Rebecca ta ce du da ita din Kirista ce tana samun nutsuwa sosai a duk lokacin da ta ji ana karatun Kur'ani. Ta kuma ce akwai abu na musamman tattare da Kur'ani
Yayin da aka shiga watan azumin Ramadan akwai wasu hanyoyi da mutum zai bi domin sauke Alkur'ani mai girma a cikin kwanaki 30 kacal a watan azumi.
A yayin da aka fara azumin Ramadan na shekarar 2024, Sheikh Ahmad Kutty babban malami a cibiyar musulunci ta Toronto, ya yi bayani game da lokutan sahur.
Kungiya ta hada-kai an bugawa Musulman kurame Al-Kur’ani domin suyi addinin musulunci. Kurame da ke da matsalar ji sun samu damar karatun littafi mai tsarki.
Wasu ɓara gari da ake zaton ɓarayi sun shiga babban Masallacin Jumu'a na layin Hakimi a Anguwar Rigasa Kaduna kuma.sun sace fankoki ana dab da fara azumi.
Wani malamin cocin Dunami a Uyo, babban birnin jihar Akwa Ibom ga tausayawa masu zuwa ibada cocinsa bisa wahalhalu da tsadar rayuwar da aka shiga a ƙasar nan.
Fasto Henry Ojo ya roki 'yan Najeriya su kara hakuri da halin da ake ciki inda ya ce idan har za a tsallake mulkin Buhari na farko to wannan mai sauki ne.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari