Addinin Musulunci da Kiristanci
Yusuf Haruna da aka fi sani da Baban Chinedu ya yi magana kan ajiye fim da shiga wa'azi. Ya bayyana cewa ya fadi dalilan da suka sanya shi fara wa'azin Musulunci.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bukaci gwamnoni su kara dagewa wajen bullo da tsare-tsaren da za su tallafawa talakawa da marasa galihu musamman da azumi.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi buda baki tare da gwamnoni da wasu manyan jami'ai a gwamnatin tarayya, wannan shi ne kari na uku bayan hawansa mulki.
Kungiyar manyan malaman cocin Katolika ta bukaci Majalisar tarayya ta sake nazari kan dokar zabe, musamman batun tura sakamakon zabe ta na'ura a Najeriya.
Mawakiyar Cardi B ta yaba wa Musulmai kan azumin Ramadan, tana bayyana musabbabin rashin karbar addinin. Maganganun nata sun jawo ce-ce-ku-ce a kafafen sada zumunta.
Hukumar JAMB ta ce sam bata tilastawa dalibai sai sun cire hijabi ba wajen rubuta jarrabawar JAMB, ta yi karin haske kan abin da take nufi da bayanai kan hijabi.
Hukumar Wayar da Kai ta Kasa watau NOA ta ce boye kayan abinci da kara farashi ba bisa ka'ida ba zai kara jefa mutane cikin wahala a watan azumin Ramadan.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika sako ga al'ummar Musulmai da Kiristoci a Najeriya. Ya bukaci su yi amfani da lokutan ibada na azumin Ramada da Lent.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya kaddamar da rabon jayanci ga gidajen mutane akalla 300,000 bayan fara azumin Ramadan da na Kiristoci.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari