Addinin Musulunci da Kiristanci
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya nesanta kungiyar JIBWIS da kiransa na goyon bayan Bola Tinubu da Kashim Shettima a tikitin Musulmi da Musulmi a 2027.
A labarin nan za a ji cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana muhimmancin zaman lafiya a tsakanin Musulmi da Kiristocin kasar nan don samun ci gaba.s
Dr. Ahmad Gumi bai kyale kowa ba wajen martani kan kalaman Sheikh Jingir. Bisa dukkan alamu dai jawabin Sani Yahaya Jingir a Kano ya fusata jama'a.
Solomon Dalung ya yi wa Sani Yahaya Jingir raddi, ya fada masa tikitin Musulmi da Musulmi bai nufin iyalin Musulmai za su ci, su koshi ko su samu tsaro.
Kungiyar Idoma da ke Amurka ta shirya kai ƙorafi ga Donald Trump kan kashe-kashe da matsalar tsaro a Benue, tare da neman ƙarin tallafin ƙasa da ƙasa.
Najeriya na iya rasa tallafin lafiya da agaji na Amurka na dala biliyan $1.4 idan ba ta ɗauki matakan da za a iya aunawa ba wajen kare Kiristoci daga tashin hankali.
Kungiyar NACOMYO ta ce Kiristoci sun fi cin gajiyar nade-naden mukamai a gwamnatin Tinubu, tare da kare tsarin takarar Musulmi da Musulmi na 2027.
Sanata Orji Kalu ya ce zai fice daga APC idan Tinubu ya ci mutuncin Cocin Katolika, tare da kare bishop-bishop da bayyana matsayarsa kan tattalin arzikin Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa bayan kalaman limamin Katolika, gwamnatin Bola Tinubu ta bayyana cewa za a rika aiki da tare da kungiyoyin addini domin a gyara kasa.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari