Addinin Musulunci da Kiristanci
Lokacin bikin Kirismeti ana gudanar da bukukuwa domin zagayowar wannan ranar. Sai dai akwai kasashen da ba a gudanar da biki a wannan ranar saboda wasu dalilai.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani Fasto a Anambra, Godwin Okpala ya bace yayin da yake kan hanyar zuwa garin Umuchu da ke jihar a Kudancin Najeriya.
Sarkin Musulmi da kungiyar CAN sun bukaci a hukunta masu daukar nauyin ta’addanci, sun bukaci ayi adalci wajen rabon albarkatun ƙasa don cigaban Najeriya.
An rufe gasar karatun Al;Kur'ani na 39 a Demsa a jihar Adamawa. Sanata Abbo ya ba mahaddata Keke Napep duk da shi ba Musulmi ba ne. Atiku ya halarci taron.
Legit Hausa ta lissafa ranakun hutu a Najeriya na Disamba 2024 da Janairun 2025. Wadannan sun hada da bukukuwan Kirsimeti, Ranar Dambe, da kuma na Sabuwar Shekara.
Yayin da ake zargin malamai da ci da addini, Sheikh Kabiru Gombe ya yi magana kan lamarin inda ya ce Bola Tinubu da Kashim Shettima sun fi kowa ci da addini.
A wannan labarin, za ku ji cewa gwamnatin tarayya ya caccaki kalaman jagoran cocin katolika a Sakkwato, Mathew Kukah na cewa bisa kuskure Tinubu ya samu mulki.
Shugaban Cocin INRI Spiritual Evangelical, Primate Elijah Ayodele ya yi hasashen cewa shekarar 2025 za ta zamo mai tsanani ga 'yan Najeriya sakamakon tsadar rayuwa.
Sanata Sunday Katung da ke wakiltar Kaduna ta Kudu ya nada Malam Ilyasu Musa da Fasto Gideon Mutum domin kula da bangaren addinan Musulunci da Kiristanci.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari