![Zanga zanga: Bayan gargadin malaman Musulunci, Kungiyar CAN ta fadi matsayarta](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a631b56c61d3469f.jpeg?v=1)
Addinin Musulunci da Kiristanci
![Zanga zanga: Bayan gargadin malaman Musulunci, Kungiyar CAN ta fadi matsayarta](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a631b56c61d3469f.jpeg?v=1)
![Bayan Tinubu ya gana da manyan kasa, kungiyar addini ta barranta daga zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/43c9f6f22923ff7e.jpeg?v=1)
![Nollywood: Kungiyar MURIC ta fusata da sabon fim da aka nemi bata Hijabi da Musulunci](https://cdn.legit.ng/images/360x203/132c6d32f1e01989.jpeg?v=1)
![A karon farko, Shugaba Tinubu ya yi magana kan matasa masu shirin yi masa zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ab0662bc99b56b73.jpeg?v=1)
!["Rayuwa a Najeriya da wahala," Malamin addini ya nanata wa Tinubu halin da kasa ke ciki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/507abe9af029b02c.jpeg?v=1)
![Gwamna ya yi gargadi, zai kakaba harajin ajiye ababen hawa a masallatai da coci](https://cdn.legit.ng/images/360x203/04c1a85099a0452b.jpeg?v=1)
![Yadda Kirsita ya sadaukar da rayuwarsa domin kula da mahaifyar Rarara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/606839887dbc10f9.jpeg?v=1)
Fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ya tura sakon godiya ga al'umma kan addu'o'insu inda ya ce tabbas addu'a ce ta yi tasiri wurin sakin mahaifyarsa.
![Fusataccen malamin addini ya zane mabiyansa kan saba doka, sun sha mamaki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a8dd6eab9be59cd1.jpeg?v=1)
Wani fusataccen Fasto a jihar Enugu mai suna Linus Okwu ya zane mambobin cocinsa saboda sun ki share harabar wurin ibadar yadda ya umarce su gaba daya.
![Tsohon shugaban kasa Janar IBB ya gano hanyar gyara Najeriya daga tushe](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0fe108f00fb439ff.jpeg?v=1)
Tsohon shugaban mulkin soja a Najeriya, janar Ibrahim Badamasi Babangida ya bukaci dawo da darussan addini a makarantu domin daidaita tunanin jama'a.
!["Wasu malaman addini sun fi masu mukaman siyasa barna": EFCC ta fadi hujjoji](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3c1e0af0372cc6f3.jpeg?v=1)
Shugaban hukumar yaki da hanci ta EFCC, Ola Olukoyede ya fasa kwai kan yadda wasu malaman addini ke cin hanci fiye da sauran masu rike da mukaman siyasa.
![Auren jinsi: Malaman Katolika sun ba gwamnatin Tinubu zabi 2 kan yarjejeniyar Samoa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/76638fcb388cb148.jpeg?v=1)
Malaman katolika sun yi kira ga gwamnatin tarayya da ta bukaci kwaskwarima kan yarjejeniyar Samoa ko kuma ta janye amincewarta baki daya. Akwai munakisa a ciki.
![Sanusi II ko Bayero? Malamin addini ya fadi wanda ubangiji ke so ya zama sarkin Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3ea06ec6fbb461d0.jpeg?v=1)
Wanda ya assasa kuma shugaban cocin ruhaniya na INRI, Primate Elijah Ayodele, ya ce ubangiji ne ya lamunce Muhammadu Sanusi II ya zama sarkin Kano.
!["Ya yi tasiri": Jarumar fim ta fadi yadda kiran salla ke burgeta, ta fara son Musulunci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/36704e6f7f2a5c1e.jpeg?v=1)
Jarumar fim a Nollywood, Tonto Dikeh ta yi magana kan yadda kiran salla ya yi tasiri a rayuwarta inda ta bukaci shawara yadda za ta ba da gudunmawa ga masallaci.
![Samoa: Malaman Musulunci sun magantu kan yarjejeniyar, sun gargaɗi Majalisar Tarayya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d025f417fc871137.jpeg?v=1)
Majalisar limamai da malaman Musulunci a jihar Kaduna sun yi Allah wadai da yarjejeniyar Samoa da gwamnati ta sanyawa hannu inda suka shawarci Majalisun Tarayya.
![Zamfara: Malamin addini ya shaƙi iskar ƴanci bayan shafe kwanaki a hannun yan bindiga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/91d5e0d1e17e342b.jpeg?v=1)
Babban malamin addinin Kirista a jihar Zamfara, Mikah Sulaiman ya samu kubuta daga hannun yan bindiga bayan ya shafe makonni biyu a hannunsu a Zamfara.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari