Addinin Musulunci da Kiristanci
An shiga wani irin yanayi a Jos bayan wani mummunan al’amari ya faru inda aka kashe wani dan NYSC mai shekaru 31 watanni kadan bayan aurensa da aka yi.
Shugaba Bola Tinubu ya sauya fasalin ziyarar sa ta kwanaki 10, inda zai fara zuwa Jos domin ta'aziyya kafin kaddamar da katafaren filin jirgin kaya na jihar Ogun.
Gwamnatin Najeriya ta ayyana ranakun Juma'a da Litinin a matsayin ranakun hutu domin bikin Easter da Good Friday na 2026. An bukaci Kiristoci su yi wa kasa addu'a.
Kungiyar Jama'atu Nasril Islam ta sanar da cewa an kashe Musulmi 4 a wani hari da aka kai Rukuba a Filato yayi da har yanzu ba a san ina Musulmi 10 suke ba.
Sanata Ted Cruz daga Amurka ya nuna damuwa kan kisan da aka yi a Jos inda ya zargi wasu jami’an gwamnatin Najeriya da taimaka wa cin zarafin Kiristoci.
Fafaroma Leo XIV ya ce Allah ba ya karɓar addu’o’in shugabannin da ke tayar da yaƙe-yaƙe, yana mai cewa hannayensu sun cika da jini saboda yakin da ake yi.
Fasto Ezekiel Dachomo ya bayyana yadda ya taba zama shahararren dan ta’adda da dillalin kwayoyi a kauyensu kafin ya tuba ya rungumi addinin Kirista.
Firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya jawo ce-ce-ku-ce kan kalamansa da suka shafi Annabi Isa da Genghis Khan, yayin da ya musanta nuna ƙiyayya ga Kiristoci.
Ɗan majalisar California, Matt Haney, ya gabatar da kudirin doka AB 2017 domin ayyana ranakun Babbar Sallah da Karamar Sallah a matsayin hutun hukuma
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari