Addinin Musulunci da Kiristanci
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren sojin Amurka da ya amince da su a Najeriya sun taimaka wajen dakatar da kashe Kiristoci da masu ta’addanci ke yi.
Rahotanni sun nuna cewa dan fim a kasar Amurka, Giancarlo Esposito ya karbi addinin Musulunci yayin da ya je aiki kasar Saudiyya. Ya yi sallah a masallaci.
Shugabannin Musulmi da na Katolika a Najeriya sun bukaci gwamnatin tarayya ta dauki matakan gaggawa domin kawo karshen kashe-kashe da garkuwa da mutane.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bukaci musulmi da sauran yan Najeriya su rungumk kishin kisa da darussan Hijirar Annabi Muhammd SAW zuwa Madinah.
Wani malamin addinin Kirista, Prophet David Kingleo Elijah, ya yi hasashe dangane da makomar Shugaba Bola Ahmed Tinubu a zaben shekarar 2027 da jw tafe.
A labarin nan, za a ji Amurka ta ware miliyoyin daloli domin bai wa wata kungiya da za ta tattaro mata bayanai a kan cin zarafin addini a Najeriya.
Matasa da shugabannin yankin Uzo Uwani a Enugu sun yi watsi da kudirin Matthias Ezeaku na takarar majalisar wakilai a NDC saboda kalamansa kan addini.
Fitaccen faston CAC a Najeriya ya jawo cece-kuce bayan ya bayyana cewa bikin Ileya mallakin Kiristoci ne, yana mai bukatar mabiyansa su ci naman Salla.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya sake wallafa bidiyon wani faston Najeriya da ke rokon taimako kan kashe-kashen Kiristoci a wasu sassan kasar.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari