Addinin Musulunci da Kiristanci
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Saad Abubakar na III, ya bayyana cewa zargin cewa ana shirin musuluntar da Najeriya ba gaskiya ba ne.
Dan siyasa a Najeriya, Datti Baba-Ahmed ya bayyana cewa addinin Musulunci na raguwa a Najeriya a karkashin mulkin shugaba Bola Tinubu mai tikitin Muslim-Muslim.
Kungiyar kare hakkin musulmi ta Najeriya watau MURIC ta bayyana hujjojin da ya sa take zargin gwamnatin tarayya da fifita kiristoci fiey musulmi a kasar nan.
Wata mata mai hidimar addinin Kirista ta jikkata bayan wani Bayahude ya kai mata hari kusa da Mount Zion a birnin Jerusalem, lamarin da ya tayar da kura sosai.
Shugaban hukumar EFCC na kasa, Ola Olukoyede ya ce akwai malamai da fastoci da ke tsare a hannunsu kan laifuffukan da suka shafi zamba a kasar nan.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Kungiyar limaman masallatan Juma'a ta Najeriya ta bayyana cewa tsarin dan adam a tsaron Najeriya ya gaza, yanzu mafita daya da ta rahe ita ce addu'a.
'Yan bindiga sun kashe Fasto Emmanuel Ezeoikwe a ƙauyen Zinal, Adamawa, a ranar 21 ga Afrilu, 2026. Jami'an tsaro sun fara bincike don kamo maharan.
Karamin Ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle, ya karyata zargin yunƙurin bada cin hanci ga jami’in Amurka, yana mai cewa labarin ƙarya ne mara tushe.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari