Addinin Musulunci da Kiristanci
A labarin nan za a ji gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya bayyana dalilin da ya sa ya bayar da umarnina kafa sashen kula da kiristoci a ma'aikatar addini ta Kebbi.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya musanta zargin ƙin Kiristoci, yana mai cewa an fassara kalamansa ba daidai ba, tare da yin kira ga shugabanni su yi adalci.
Portugal ta haramta rufe fuska a wuraren jama’a, yayin da masu adawa suka ce dokar na iya ƙara kyamar Musulunci da wariya ga mata Musulmi a fadin kasar.
Babban malamin Musulunci, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya ce tikitin Musulmi da Musulmi ko na Kirista da Musulmi bai kamata ya haddasa rikicin addini ba
MWL da JIBWIS sun kammala taron Abuja kan bambancin addini da al’adu, inda aka amince da ƙarfafa haɗin kan Musulmi da Kirista da shirin Nigerian Youth for Peace.
Mawakin Musulunci, Ere Asalatu ya bayyana dalilin rera waƙar Kirista a coci, yana cewa Yesu shi ne Annabi Isa a Musulunci tare da yin kira ga haƙuri da zaman lafiya.
Shugaban izala, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya bukaci Musulmi da Kiristoci su mutunta addinan juna tare da hada kai wajen kare zaman lafiya da hadin kan Najeriya.
Benjamin Netanyahu ya kira Birtaniya “Jamhuriyar Musulunci ta Birtaniya”, lamarin da ya jawo suka daga Yahudawan Birtaniya tare da ƙara nuna tsamin dangantakarsu.
Shugabannin Kiristoci sun bukaci ’yan Najeriya su yi wa Tinubu da sauran shugabanni addu’a, tare da yin kira ga zaman lafiya da farfado da Najeriya.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari