Addinin Musulunci da Kiristanci
Dan wani babban fasto a Afrika ta Kudu mai suna Mubarak Mnisi ya bayyana yadda ya shiga addinin Musulunci ya cigaba da yada addinin a hali yanzu.
Wata kungiyar Kiristoci a Neja ta bukaci APC da Gwamna Mohammed Bago su tsayar da Kirista a mataimakin gwamna, tana kin amincewa da tikitin Musulmi da Musulmi.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, , Muhammad Sa’ad Abubakar III ya gana da wakilan Fafaroma Leo a Abuja domin tattauna abubuwan da suka shafi hadin kai da zaman lafiya.
A labarin nan, za a ji matakai da kalaman da ake dauka a matsayin batanci ga fiyayyen halitta, Annabi Muhammad SAW a addinin Musulunci da hukuncinsa.
Hukumr Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa shirin auren gata da gwamnati ke gudanarwa ya ba da dama a musulmi da kiristoci matukar suka cika sharudda.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce hare-haren sojin Amurka da ya amince da su a Najeriya sun taimaka wajen dakatar da kashe Kiristoci da masu ta’addanci ke yi.
Rahotanni sun nuna cewa dan fim a kasar Amurka, Giancarlo Esposito ya karbi addinin Musulunci yayin da ya je aiki kasar Saudiyya. Ya yi sallah a masallaci.
Shugabannin Musulmi da na Katolika a Najeriya sun bukaci gwamnatin tarayya ta dauki matakan gaggawa domin kawo karshen kashe-kashe da garkuwa da mutane.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bukaci musulmi da sauran yan Najeriya su rungumk kishin kisa da darussan Hijirar Annabi Muhammd SAW zuwa Madinah.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari