Addinin Musulunci da Kiristanci
Fiye da shugabannin Musulmi da Kiristoci 50 sun rattaba hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya a Abuja domin ƙarfafa haɗin kai da zaman lafiya a Najeriya.
Janar Lucky Irabor mai ritaya ya bukaci a kama Sani Jingir da Ahmad Gumi kan kalaman da ya ce na iya tayar da hankali da barazana ga tsaron Najeriya.
Sultan Muhammadu Sa’ad Abubakar III ya yi kira ga Musulmi da Kiritoci su daina zagin juna domin samun zamantakewar lumana da girmamawa a kasar nan.
Femi Fani-Kayode, ya gargaɗi fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Yahaya Jingir, game da shigar da batun addini cikin al'amuran siyasa gabannin zaɓen 2027.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya nesanta kungiyar JIBWIS da kiransa na goyon bayan Bola Tinubu da Kashim Shettima a tikitin Musulmi da Musulmi a 2027.
A labarin nan za a ji cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana muhimmancin zaman lafiya a tsakanin Musulmi da Kiristocin kasar nan don samun ci gaba.s
Dr. Ahmad Gumi bai kyale kowa ba wajen martani kan kalaman Sheikh Jingir. Bisa dukkan alamu dai jawabin Sani Yahaya Jingir a Kano ya fusata jama'a.
Solomon Dalung ya yi wa Sani Yahaya Jingir raddi, ya fada masa tikitin Musulmi da Musulmi bai nufin iyalin Musulmai za su ci, su koshi ko su samu tsaro.
Kungiyar Idoma da ke Amurka ta shirya kai ƙorafi ga Donald Trump kan kashe-kashe da matsalar tsaro a Benue, tare da neman ƙarin tallafin ƙasa da ƙasa.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari