Addinin Musulunci da Kiristanci
Majalisar ƙasa ta Austria ta amince da sabuwar doka da ta haramta sanya hijabi ga ’yan mata Musulmai ƙasa da shekara 14 a makarantu wanda ake sukar matakin.
Babban Fasto, David Oyedepo ya jaddada cewa ko dala biliyan ɗaya ba za ta sa shi shiga siyasa ba, yana cewa hakan ya sabawa tsarin rayuwarsa da yake so.
A labarin nan, za a ji cewa Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III ya ce babu abin da ya shafi wadanda ba Musulmi ba da shari'ar Muslunci.
Dan majalisar Amurka, Riley Moore ya ce ya ji mummunan labarin kisan al'ummar Kirista a jihar Benue yayin ziyararsa sansanonin ‘yan gudun hijira.
Tsohon Gwamnan Ogun, Olusegun Osoba, ya bayyana dalilin da ya kawo ƙarshen tallafin aikin hajji da Umra, inda ya karkatar da kuɗin zuwa ilimi da kayan makarantu.
Rahoton nan ya bayyana irin jihohin da za su sha wahala idan Amurka ta kawo hari kan Najreiya bisa barazanar Donald Trump. An fadi jerin jihohin Arewa 15 a ciki.
Hadimin Bola Tinubu kan tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya karɓi tawagar majalisar dokokin Amurka a Abuja domin ci gaba da tattaunawar tsaro tsakanin ƙasashen biyu.
Wani malamin duba daga Pakistan, Riaz Ahmed Gohar Shahi, ya yi hasashen wani gingimemen tauraro zai zo ya bugi duniya wanda zai kawo tashin kiyama a 2026.
Rundunar 'yan sandan Oyo ta tabbatar da sace Ibukun Otesile, diyar wanda ya kafa cocin Jesus Is King Ministries. CAN ta aika sako ga jami'an tsaro.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari