Addinin Musulunci da Kiristanci
Kasashe Musulmi da Larabawa takwas sun soki matakin Israel na rufe Masallacin Kudus a Jerusalem yayin Ramadan, suna gargadi kan tauye hakkin ibada.
Hadakar kungiyoyin Musulmi a Taraba sun bayyana goyon bayansu ga gwamna Agbu Kefas domin sake tsayawa takara, suna yaba da matakin sa na inganta ilimi da tsaro.
Uwargidan shugaban ƙasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta bukaci mata su dauki nauyin ƙananan ’yan mata don koya musu tarbiyya da darajar rayuwa a Abuja.
Kungiyoyin Musulmi a Osun sun bayyana goyon bayansu ga dan takarar APC, Asiwaju Bola Oyebamiji da mataimakinsa Benjamin Adereti gabanin zaben gwamna na 2026.
Fastoci da shugabannin addini sun taru a ofishin Oval House White House inda suka yi addu’a ga Shugaban Amurka Donald Trump yayin tashin hankalin yaƙin Iran.
Wasu daga cikin manyan Kiristoci a Najeriya sun gina masallatai ga al'ummar Musulmi. Primate Elijah Ayodele shi ne na baya-bayan nan da ya gina masallaci.
Wani Fasto mai kira zuwa ga addinin Kirista, Usman Ibrahim ya karbi addinin Musulunci a hannun Baban Chinedu da Adam Ashaka a wajen Sheikh Ahmad Gumi a Kaduna
Fitaccen a jihar Plateau, Fasto Ezekiel Dachomo a Barkin Ladi ya yi kira da a shiga “yaki”, yana zargin Donald Trump da nuna wariya wajen tura sojojin Amurka.
Al'ummar Musulmi a garin Worcester da ke Birtaniya sun yi Allah-wadai da harin da aka kai masu kwana daya bayan farmakin Musulmai suna salla a Manchester.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari