Addinin Musulunci da Kiristanci
Sir James Louise ya bar Kiristanci sakamakon rashin karrama Ifeanyi Ubah wajen gina babbar cocin Katolika ta Nnewi a bikin da aka yi ranar 14 ga Janairu, 2026.
Fasto Matthew Kukah musanta rahotannin da ke cewa babu tsanantawa ga Kiristoci a Najeriya, yana jaddada cewa matsalar tsaro na shafar kowa, Musulmi da Kiristoci.
Shahararriyar mawaƙiyar addini, Bunmi Akinaanu (Omije Ojumi) ta rasu tana da shekara 46 bayan jinyar ƙafa; ta rasu a asibitin Legas ranar 12 ga Janairu, 2026.
Hukumar DSS ta yi martani kan zargin jami’inta da ya sace yarinya mai shekaru 16, yana tilasta mata sauya addini, tare da tabbatar da cewa ana gudanar da bincike.
Kungiyar Kiristoci (CAN) a Bauchi ta kare Gwamna Bala Mohammed daga zarge-zargen daukar nauyin ta'addanci, tana mai jaddada zaman lafiya da hadin kai a jihar.
Shugaban cocin RCCG, Fasto Enoch Adeboye ya fadi abin mamaki da ya gani bayan wata mata ta tube kaya a dakin da ya kama a otel da suka hadu a wani birni.
Cocin Katolika na Issele-Uku a Jihar Delta ya tabbatar da rasuwar Limami kuma Fasto Stephen Chukwuma, wanda ya rasu a daren sabuwar shekara yayin huduba.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari kan Fastoci biyu mabiya darikar Katolika a Mararaba da ke Nasarawa, kusa da Abuja, inda suka daba musu wuka da dare.
‘Yar majalisa a mazabar Gboko/Tarka, Regina Akume, ta roki mijinta Sanata George Akume da ya dawo cikakkiyar bin addinin Kiristanci saboda shi ne gatansa.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari