Addinin Musulunci da Kiristanci
A shekarar 2003, hukumar zabe ta INEC ta sauya ranar zaben gwamna da majalisar jiha bayan korafin Fastocin darikar Katolika kan karo da bikin Easter.
Mahdi Shehu ya bayyana cewa ayyana Rabiu Musa Kwankwaso a matsayin mai tsattsauran ra’ayi wani shiri ne na siyasarsa da zai raunana tasirinsa kafin zaben 2027.
Wani jigo a jam'iyyar APC, Dr. Sani Zangina ya caccaki majalisar shari'ar Musulunci kan kiran sai an cire sabon shugaban INEC, Joash Amupitan daga mukaminsa.
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a, Mohammed ya ki yarda ya yi magana kan yunkurin yan Majalisar Amurka na magance zargin kisan kiristoci.
Futaccen Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele, zai kaddamar da sabon masallaci da ya gina shi kaɗai a ranar Asabar, 14 ga Fabrairu, 2026 da muke ciki.
Wani dan ra’ayin wariyar launin fata da ya kashe al'ummar Musulmai 51 a masallatai biyu a New Zealand ya nemi a sake masa shari’a bayan shekaru bakwai.
Kungiyar CAN ta yankin Arewa ta magantu kan kisan gillar a Kwara, ta bayyana hakan a matsayin bala’i yayin da ta yi kira ga gwamnati ta karfafa tsaro.
A labarin nan, za a ji cewa kwamitin majalisar Amurka ya yi tir da yadda Najaeriya ta bayar da kwangilar $9m ga wani kamfanin kasar don gyara zargin kisan kiristoci.
Fitaccen mawakin Birtaniya, Central Cee, ya sanar da karɓar addinin Musulunci a wani bidiyo, sanarwar tasa ta nuna muhimmin sauyi a rayuwarsa ta addini.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari