Addinin Musulunci da Kiristanci
Fitaccen a jihar Plateau, Fasto Ezekiel Dachomo a Barkin Ladi ya yi kira da a shiga “yaki”, yana zargin Donald Trump da nuna wariya wajen tura sojojin Amurka.
Al'ummar Musulmi a garin Worcester da ke Birtaniya sun yi Allah-wadai da harin da aka kai masu kwana daya bayan farmakin Musulmai suna salla a Manchester.
Malamin Kirista Emmanuel Iren ya gargadi mata game da auren Musulmi, yana jaddada muhimmancin daidaiton bangaskiya fiye da soyayya ko jin dadi a cikin aure.
Rahman Jago, 'daya daga cikin abokai na kusa da Burna Boy ya tabbatar da cewa fitaccen mawakin na Najeriya ya karbi shahada kuma ya zama cikakken musulmi.
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu, ta ce ta taba fuskantar tsangwama saboda aurenta da Musulmi, tana mai karyata zargin kisan Kiristoci a Najeriya.
Kwamitocin Majalisar Dokokin Amurka sun juyowa Najeriya kan zargin kisan Kiristoci, suna ba da shawarwari kan takunkumi da kare al’ummomin Kirista daga hare-hare.
Ga matakai 6 da majalisar Amurka ta miƙa wa Trump kan Najeriya. Matakan sun haɗa da soke dokar ɓatanci da dakatar da tallafi don kawo karshen muzgunawa kiristoci.
Kwamitin majalisar dokokin Amurka da Shugaba Donald Trump ya kafa ya mika rahoton abin da ya gano kan zargin muzgunawa kiristoci a Najeriya, ya ba da shawara.
Yusuf Haruna da aka fi sani da Baban Chinedu ya yi magana kan ajiye fim da shiga wa'azi. Ya bayyana cewa ya fadi dalilan da suka sanya shi fara wa'azin Musulunci.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari