INEC
Jigon jam'iyyar ADC, Okonkwo ya bukaci a gaggauta sauke shugaban Majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio saboda makiyi ne ga tsarin dimokuradiyya.
Majalisar koli ta Shari'ar Musulunci a Najeriya ta sake jaddada kira game da neman cire shugaban hukumar zabe, Farfesa Joash Amupitan daga hukumar INEC.
Hukumar zabe mai zaman kanta watau INEC ta bayyana cewa halartar wani bangare na PDP a taron da ta shiya ba yana nufin ta amince da su a rilicin PDP ba ne.
Babban kusa a jam'iyyar NNPP, Buba Galadima, ya soki sanatoci kan yadda suka amince da dokar zabe ta 2026. Buba Galadima ya bayyana wayon da suke son yi.
Bangaren jam'iyyar PDP da ke karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki, ya harzuka bayan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta ki gayyatarsu zuwa taro.
Hukumar zabe mai zaman kanta watau INEC ta karbi hukunci kotu, an ga wakilan tsagin PDP da Wike ke marawa baya a taron jam'iyyun siyasa ranar Alhamis a Abuja.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ta yi rajista ga wasu sababbin jam'iyyun siyasa. Hukumar ta samu bukatar neman rajista daga wajen kungiyoyi 177.
Majaliaar wakilai da ta Dattawa sun kafa kwamitocin da za su zauna au duba banbancin da aka samu a dokar zaben da aka yi wa garambawul a Najeriya.
Shugaban Majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa an yi wa matakin da suka dauka kan tura sakamakon zabe ta na'ura gurguwar fahimta.
INEC
Samu kari