INEC
Rundunar yan sandan Najeriya da ke lura da zaben jihar Osun sun kama dan majalisar jihar na jam'iyyar Accord tare da wasu tarin mutane sama da 100 a gidansa.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya bayyana cewa shi zai yi nasara a zaben da ake gudanarwa a jihar na shekarar 2026. Ya ce za a yi zabe lafiya.
Ana zargin ‘yan daba da tarwatsa masu kada kuri’a a rumfar Rauf Aregbesola a Ilesa, lamarin da ya dagula zaben gwamnan Osun tare da haifar da fargaba.
Yayin da aka fara shirye-shiryen gudanar da zaben gwamnan jihar Osun, mun sake kawo muku dokokin zaben hukumar zabe mai zaman kanta, INEC domin kiyayewa.
Gwamna Ademola Adeleke, Bola Oyebamiji da Najeem Salaam na fafatawa, yayin da Osogbo, Olorunda da wasu kananan hukumomi ke da muhimmiyar rawa a zaben.
Zaɓen Osun 2026 na da ‘yan takara gwamna 14, ciki har da maza 13 da mace daya tal, masu shekaru tsakanin 37 zuwa 69 da matakan karatu daban-daban.
Ana ganin cewa wasu abubuwa da dama za su taimakawa Gwamna Ademola Adeleke samun nasara a zaben gwamnan Osun a kan APC da za a yi a yau Asabar a jihar.
Jam'iyyun APC da Accord na fuskantar zargin raba kudi har N10,000 zuwa N20,000 ga masu zaɓe yayin da ake gudanar da zaɓen gwamnan jihar Osun na 2026.
Hukumar INEC ta jaddada aniyarta na bai wa kowane mai kada kuri'a yancin da doka ta tanadar masa cikin gaskiya da adalci a zaben gwamnan jihar Osun.
INEC
Samu kari