INEC
Isaac Nwachukwu ya maka jam’iyyar NDC da hukumasr INEC a kotu, yana neman a tabbatar da shi a matsayin ɗan takarar sanata na Imo ta Arewa a zaɓen 2027.
Hukumar zaɓe ta INEC ta garzaya Kotun Daukaka Kara a Abuja domin neman dakatar da aiwatar da hukuncin da ya soke rijistar ADC da wasu jam'iyyu hudu.
Jarumin Nollywood, Emeka Ike, ya maka INEC da hadimin Nyesom Wike kan yada bayanansa na zabe ba tare da izininsa ba, yana neman diyya ta Naira biliyan 10.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta umarci hukumar INEC da ta soke rajistar jam'iyyar ADC da wasu jam’iyyu hudu saboda rashin cika sharuddan doka.
Shugaban kwamitin zaben fitar da gwani na NDC a jihar Abia, Chief Asukewe Ikoawaji ya yi gaban kansa ya mika sunayen yan takara ki tsaye ga hukumar INEC.
Hukumar INEC a jihar Kebbi ta bayyana cewa APC da LP ne kadai jam'iyyun da suka cika sharuddan shiga zaben cike gurbi na majalisar dokoki a Zuru.
A labarin nan, za a ji NNPP ta yi zargin har yanzu Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso yana ci gaba da juya wani sashe na cikinta bayan ya bar ƴan Kwankwasiyya a cikinta.
Hukumar zabe ta kasa, INEC ta bayyana Kano a matsayin jihar da aka samun sababbin masu rijistar zabe yayin da ake dab da kammala aikin a fadin Najeriya.
Masu kara sun nuna rashin jin dadinsu bisa yadda babbar kotun tarayya ta dakatar da shari'ar neman soke rijistar ADC da wasu jam'iyyun siyasa a Najeriya.
INEC
Samu kari