INEC
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta saka ranar 3 ga watan Faburairun 2024 don sake zabe saboda cike gurbin kujerun da suke babu kowa a fadin kasar.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta yi shawarar gudanar da zabukan cike gurbi a ranar Alhamis, 1 ga watan Fabrairun 2024 a fadin kasar nan.
Hukumar zaɓe ta ƙasa mai zaman kanta INEC ta rantsar da sabbin kwamishinonin zaɓe wadanda zata tura jihohi bayan majalisar tarayya ta amince da naɗinsu.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta samu wa'adin kwana 14 domin gudanar da zaben cike gurbi na yan majalisar dokokin jihar Rivers da suka sauya sheka.
Jam’iyyar APC a yammacin ranar Juma’a, 1 ga watan Disamba, ta zargi jam’iyyar SDP da Murtala Ajaka da kai hari gidan kwamishinan zaben jihar Kogi.
Wasu 'yan bindiga sun kai mummunan hari gidan kwamishinan zaben jihar Kogi inda su ka yi artabu da jami'an tsaro na tsawon mintuna 30 a Lokoja da ke jihar.
Jami'an tsaro sun harba barkonon tsohuwa mai sa hawaye, sun tarwatsa masu zanga-zanga magoya bayan jam'iyyar NNPP a babban ofishin INEC na jihar Kogi.
Kafin a iya shirya zabuka masu nagarta, Attahiru Jega ya ce akwai gyare-gyaren da ake bukata, daga ciki ayi wa INEC garambawul sannan a gyara dokar zabe ta kasa.
Kotun Daukaka Kara da ke zama a Abuja, ta sake tsige mataimakin kakakin majalisar dokokin jihar Bauchi, Jamilu Umaru Dahiru Barade na jam'iyyar PDP.
INEC
Samu kari