INEC
Shugabannin jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya sun gudanar da babban taro a Abuja. Shugabannin sun mika bukatarsu ga hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).
Timi Frank ya zargi INEC da ƙoƙarin tarwatsa jam'iyyar ADC, inda ya kwatanta mulkin Tinubu da na Abacha tare da kiran Shugaba Donald Trump ya tsoma baki a lamarin.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta sanar da cire sunayen shugabannin jam'iyyar hadaka ta ADC daga shafinta saboda wani kara da aka shigar a kotu a Abuja.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya nuna damuwa kan karancin masu fitowa don kada kuri'unsu a lokacin zabe.
Yayin da zaben 2027 ke karatowa, akwai laifuffukan da ba son mutane su aikata wadanda aka tanadi hukunci mai tsauri bisa tanadin dokokin Najeriya.
Kotu ta hana Gwamna Aiyedatiwa tsaya wa takara a 2028 a jihar Ondo. An ce barin sa takara zai saba wa dokar wa'adin shekaru 8 na mulki a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin sama ta ziyarci hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC yayin da ake shirin gudanar da babban zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta sanar da jerin jam'iyyun da za a fafata da su a zaben gwamnan Osun dake tafe.
Tsohon gwamnan jihar Bayelsa, Sanata Seriake Dickson, ya fice daga PDP zuwa NDC, yana nuna damuwa kan lalacewar jam’iyyar a cikin taron manema labarai.
INEC
Samu kari