INEC
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa watau INEC ta kusa kammala tattara sakamakon zaben gwamnan Anambra da dora shi a shafinta na yanar gizo watau IReV.
An rahoto cewa Gwamna Charles Soludo na jam'iyyar APGA ya lashe zabe a rumfar zabe ta Uruagu Ward 1, da ke karamar hukumar Nnewi ta Arewa, rumfar dan takarar LP.
Cibiyar CDD ta fitar da rahoto na binciken da ta gudanar game da zarge-zarge uku da aka samu a zaben gwamnan Anambra, musamman na zargin kama wakilan gwamna da kudi.
Jami’an EFCC sun isa Anambra yayin da ake gudanar da zaben gwamna don tabbatar da cewa babu sayen kuri’a, inda aka ga jami’an jam’iyyun siyasa suna karbar katin zabe
Yayin da ake gudanar da zaben gwamnan Anambra, an bukaci jama'a da su kwantar da hankalinsu. Kungiyar TAT Africa ta yi kira ga 'yan sanda su yi adalci.
Hukumar INEC ta ce za ta gudanar da sahihin zaben gwamnan Anambra yayin da ta ce ba za a samu tangardar na'urar BVAS ko jinkirin kai kaya da ma'aikatan zabe ba.
Wasu matasa sun tafi filin kwallo maimakon filin zabe domin kada kuri'a yayin da ake zaben gwamna a jihar Anambra. INEC ta ce an fara kada kuri'a a jihar.
INEC ta ce ta kammala shirin gudanar da zaben gwamna a Anambra yayin da ta dauki jami’ai 24,000 aiki. A hannu daya, Yiaga Africa ta yi gargadin raguwar masu zabe.
Ga cikakken bayani kan manyan laifuffukan zabe a Najeriya da hukuncin da dokar kasa ta tanada, ciki har da tara har N50m da dauri na shekaru 10 da sauransu.
INEC
Samu kari