INEC
Zabe a jihar Edo ya dauki sabon salo bayan Gwamnan Godwin Obaseki ya dira a inda INEC ke tattara sakamakon zabe yayin da APC ta bukaci ficewarsa.
Hukumar zabe ta INEC ta yi magana kan fara fitar da sakamakon zabe inda musanta fara sanar da yadda aka gudanar da zaben a yau Asabar a jihar Edo.
Zaben gwamna naa daya daga cikin zabubbukan da ake gudanarwa a Najeruya domin zabar shugabanni. Akwai hanyoyin da ake bi wajen samun wanda ya yi nasara.
Sakamakon zaben gwamnan jihar Edo da ke gudana yau sun fara shigowa daga rumfunan zabe daban-daban. Kasance da Legit Hausa domin ganin sakamakon kai tsaye.
Hukumar zabe ta INEC a jihar Edo ta tsawaita lokutan gudanar da zabe inda ta ba da dalilai na ruwan sama da kuma rashin kawo kayan zaben a kan lokaci.
Sabuwar rigima ta barke a wata rumfar zabe da ke karamar hukumar Orhionmwon ta jihar Edo a ranar Asabar bayan da jami'an INEC suka manta da takardar rubuta sakamako.
Rahotanni sun bayyana cewa jami'an hukumar EFCC sun cika hannu da wasu mutane uku da ake zargin suna sayen kuri'u a yayin da ake gudanar da zaben jihar Edo.
Kwamishinar hukumar zabe a jihar Edo, Farfesa Rhoda Gumus ta ce ko nawa aka kawo mata na cin hanci ba za ta taɓa karba ba domin kare mutuncinta da take da shi.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta bayyana cewa za ta dora sakamakon zaben gwamnan jihar Edo a kan na'urar IReV idan babu matsalar sabis.
INEC
Samu kari