
INEC







Hukumar zaɓe mai zaman kanta watau INEC ta sanar da shugaban Majalisar Dattawa, Godwill Akpabio cewa ta yi watsi da buƙatar yi wa Sanata Natasha Akpotu kiranye.

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta ce nasara ce ga 'yan Najeriya bayan INEC ta yi watsi da ƙorafin yi mata kiranye. Ta ce an gama yaƙi ɗaya, saura biyu.

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa watau INEC ta bayyana cewa bukatar da aka shigar da nufin tsige Sanata Natasha ba ta cika sharudɗan kundin tsarin mulki ba.

Yayin da ƴan adawa ke shirye shiryen haɗewa domin kayar da Bola Tinubu, wata kungiyar siyasa ta nemi hukumar zaɓe INEC ta yi mata rijistar zama jam'iyyar siyasa.

Mazauna Kogi ta Tsakiya sun bukaci a yi wa Sanata Natasha kiranye. Ka'idojin INEC sun nuna cewa za a kada kuri'ar kwace kujerar sanatar a cikin kwanaki 90.

A lokacin da ƴan adawa ke kokarin samar da ƙawancen da zai kifar da gwamnatin APC, INEC ta ce ta karbi buƙatun ƙungiyoyin siyasa 91 don zama jam'iyyun siyasa.

Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, ta caccaki hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), kan shirin yi mata kiranye.

Wani rahoto ya nuna cewa ana shirin nada sabon shugaban hukumar INEC da zai zama dan amshin Shatar gwamnatin Tinubu don samun damar magudin zabe a 2027.

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta bayyana cewa ta samu cikakkun bayanan mutanen da ke son a tsige Sanata Natasha Akpoti Uduaghan daga majalisa.
INEC
Samu kari