INEC
Tsohon dan takarar shugaban kasa a Najeriya, Olawepo-Hashim yayi kira ga Farfesa Joash Amupitan da ya gaggauta yin murabus saboda jadawalin babban zaben 2027.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta yi watsi da sabon jadawalin zaben da INEC ta fitar kwanan nan, ta ce akwai bangarorin da aka zalunci jam'iyyun adaa da taimakawa APC.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban hukumar zabe ta kasa INEC, Farfesa Attahiru Jega ya bayyana babbar matsalar da ke kawo cikas ga zaben Najeriya.
Hukumar zabe ta INEC ta fitar da sabon jadawalin zabukan 2027, tare da sauya ranakun zaben shugaban kasa zuwa 16 ga Janairu bisa tanadin Dokar Zabe 2026.
Manyan jagororin jam'iyyun hamayya a Najeriya sun bukaci Majalisar tarayya ta fara shirin sake gyara dokar zabe ta 2026, sun ce ba au yarda da wanda aka yi ba.
Rahoto na musamman kan yadda APC ta lashe zaɓukan Abuja, Kano da Rivers a ranar Asabar da ta gabata, ƙarƙashin dokar zaɓe ta 2026 da Tinubu ya sa hannu yanzu.
Kungiyar manyan malaman cocin Katolika ta bukaci Majalisar tarayya ta sake nazari kan dokar zabe, musamman batun tura sakamakon zabe ta na'ura a Najeriya.
PDP ta kafa tawagar lauyoyi don ƙalubalantar nasarar APC a zaɓen ƙananan hukumomin Abuja 2026. APC ta lashe kujeru 5, yayin da PDP ta lashe Gwagwalada kawai yau.
Shugaban masu rinjaye a Majalisar Dattawa, Sanata Opeyemi Bamidele ya ce an samu fahimtar juna tsakanin masu ruwa da tsaki shi yasa Tinubu bai bata lokaci ba.
INEC
Samu kari