INEC
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta sanya ranar 24 ga watan Fabrairun 2026 domin ci gaba da tattake wuri jan bukatar soke rijistar ADC da wasu jam'iyyu 4.
A shekarar 2003, hukumar zabe ta INEC ta sauya ranar zaben gwamna da majalisar jiha bayan korafin Fastocin darikar Katolika kan karo da bikin Easter.
Majalisar wakilai ta tarayya ta gayyaci duka mambobinta zuwa wani zaman gaggawa domin tattaunawa kan batutuwan da suka taso bayan sakin jadawalin zaben 2027.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atikubl Abubakar, ya bukaci hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), da ta sauya lokacin babban zaben shekarar 2027.
Hukumar zabe ta kasa (INEC) ta yi bayani game da saka ranar zaben 2027 a watan Ramadan da Musulmai ke azumi. Ta ce tana nazari game da korafin jama'a.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Bashir Ahmad ya bukaci INEC ta sake nazari da suha ranakun zaben 2027 saboda za su fado ne a cikin watan Ramadan na badi.
Hukumar INEC ta bayyana cewa ta shirya tsaf domin gudanar da babban zaben 2027, ta sanar da ranakun da ta ware domin zaben shugaban kasa da na gwamnoni.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan kafafen yada labarai da sadarwa, Sunday Dare, ya yi magana kan batun tura sakamakon zabe ta yanar gizo.
Wani jigo a jam'iyyar APC, Dr. Sani Zangina ya caccaki majalisar shari'ar Musulunci kan kiran sai an cire sabon shugaban INEC, Joash Amupitan daga mukaminsa.
INEC
Samu kari