
INEC







INEC ta sa wa’adin fidda gwani daga 20 ga Maris zuwa 10 ga Afrilu, ta bukaci jam’iyyu su bi ka’ida don gujewa matsaloli da ka iya hana gudanar da sahihin zabe.

Tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan ya bayyana halin da tsarin zaben Najeriya ke ciki, ya ce ba za a taɓa gyara lamarin ba har sai an samu masu mutunci a INEC.

Tsohon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Attahiru Jega ya koka kan yadda dimokuradiyya ke ja da baya a yankin Afrika ta Yamma.

Tsohon shugaban kasan Najeriya, Goodluck Ebele Jonathan ya tabo batun zaben shekarar 2015. Jonathan ya ce na'urar tantance katin zabe ta so haddasa rikici a zaben.

An samu tashin wata mummunar gobara a ofishin hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) da ke jihar Sokoto. Gobarar ta lalata muhimman kayayyaki.

Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam'iyyar NNPP, Bisof Isaac Idahosa ya bayyana cewa akwai bukatar INEC ta sake duba yadda ake gudanar da zabe.

Korafe-korafe sun biyo bayan matakin Gwamna Umaru Bago na Niger ya nada tsohon shugaban APC, Jibrin Imam, a matsayin shugaban hukumar zaɓen jihar.

Hukumar zabe ta kasa (INEC) ta kalubalanci tsohon kwamishinan zaben jihar Adamawa, Hudu Ari ya kare kansa a gaban kotu kan zarge-zargen da ya gabatar.

Bayan korarsa daga aiki da Bola Tinubu ya yi, tsohon kwamishinan INEC a jihar Adamawa, Hudu Ari, ya jaddada cewa Sanata Aisha Binani ce ta lashe zaben gwamna.
INEC
Samu kari