
Jihar Imo







Rundunar ‘yan sanda ta kama mutane hudu kan kisan zababben shugaban matasa a Imo, Chigozie Nwoke, yayin da rikicin siyasar ya jawo aka kona gidaje tara.

‘Yan sandan jihar Imo sun kama masu safarar yara, inda suka ki karbar cin hancin N1m, kuma suna ci gaba da bincike kan wata babbar cibiyar safarar yara.

Rahotanni da muke samu sun ce tsohuwar Jakadiyar Najeriya a Trinidad da Tobago, Ambasada Nne Furo Kurubo, a jihar Lagos tana da shekara 84 a duniya.

rundunar 'yan sanda ta kama wani mutum da ya rika yada takarda cewa Fulani makiyaya za su kai hari Imo. Ya ce Allah ya yi wahayi ne ga malamar coci.

Mai magana da yawun APC reshen jihar Imo, Cajetan Duke ya bayyana cewa ba zai ci gaba da magana kan ra'ayoyin jam'iya ba, ya miƙa takardar ajiye aiki nan take.

Rundunar 'yan sandan jihar Imo ta kama mutane 3 dauke da kokon kan dan Adam domin yin tsafi. Mutanen sun ce wani ne ya ba su wanda an bazama nemansa.

Zaman kotun jihar Imo.ya gamu da tangarda ranar Juma'a, lauyoyi da ma'aikata sun yi rige rigen ficewa daga harabar kotun da suka gano gini ya fara girgiɗi

Lauyoyin sun hana zaman kotu a jihar Imo bayan kisan abokin aikinsu, wani fitaccen lauya a garinsu ranar Laraba a jihar Imo, kungiyar NBA ta shirya taro.

Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma ya ce cire tallafin man fetur rahama ce ga gwamnatocin jihohi saboda suna samun karin kudi domin gudanar ayyukan ci gaba.
Jihar Imo
Samu kari