
Ibadan







wani bincike da wata mujalla a kasar birtaniya take gudanarwa ya bayyana jami'oin Nigeria guda goma a cikin wasu jami'oi da suke a matsayi na sama-sama a list

Babban Sarkin kasar Ibadan, Oba Lekan Balogun, ya roki Atiku ya nemi sulhu da gwamna Seyi Makinde da sauran gwamnonin tawagar G5 idan yana son ya samu nasara.

Dan takarar kujera lamba daya a Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar, ya sauka a babban birnin jihar Oyo da misalin karfe 12, an nemi gwamna Makinde an rasa a wurin.

Sahihan bayanai daga Ibadan, babban birnin jihar Oyo sun nuna cewa yan kasuwa sun tafka asara mai muni yayin da gobara ta cinye shagunansu a Araromi Spare Part.

Gwamna Wike da takwaransa na jihar Benuwai sun tabbatar wa dunuya cewa kan su gwamnonin G5 a haɗe yake kuma muryarsu daya, zasu sanar da dan takararsu nan gaba.

Yayin da ake jiran a ji dan takarar da suka zaba don marawa baya a zaben shugaban kasa, tawagar gwamnonin G5 sun isa babban dakin taro a Ibadan, jihar Oyo.
Ibadan
Samu kari