
Ibadan







Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya bayyana cewa a watan Janairu, 2026 sanar da ɗan takarar da yake goyon bayan ya gaji kujerarsa a babban zaben 2027.

Bayan yada jita-jitar cewa Olubadan ya riga mu gidan gaskiya, Gwamnatin Oyo ta mayar da martani kan rade-radin inda ta ce babu kamshin gaskiya kan mutuwar basarake.

Rahotanni sun tabbatar da cewa an birne Sarkin Sasa, Haruna Maiyasin Katsina, wanda ya rasu yana da shekara 125, a gidansa da ke Sasa, Ibadan, Oyo a yau Lahadi.

Rahotanni sun tabbatar da cewa an sanar da rasuwar Sarkin Sasa da ke Ibadan a jihar Oyo, Alhaji Haruna Maiyasin bayan ya shafe shekaru da dama a sarauta.

Yan kwadago sun fita zanga zangar nuna adawa da korar ma'aikata sama da 3000 a kamfanin rarraba wuta na Ibadan watau IBEDC, sun gabatar da buƙatu 7.

Bayan shafe tsawon lokaci ana rigima kan kujerar sarauta, kotun daukaka kara a Ibadan ta yi zama kan rigimar sarauta a jihar Oyo kan kujerar Soun na Ogbomoso.

Gwamna Seyi Makinde na Jihar Oyo ya bayyana cewa yana da burin shiga soja, amma hakan bai samu ba saboda wasu dalilai inda ya yaba wa tasirin marigayi yayansa.

Bayan rasuwar yayan Gwamna Seyi Makinde ya rasu, tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya jajanta masa kan babban rashi da ya yi a yau Juma'a.

Yayan gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo, Injiniya Sunday Makinde ya rasu da daren ranar Juma'a a gidanda da ke Ibadan, iyalai da ƴan uwa sun fara jimami.
Ibadan
Samu kari