Ibadan
Tankar mai ta buge ayarin motar Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, a Ibadan, inda ta kashe wani jami’in da ke tare da su, Ibrahim Hussaini.
Kamfanin raba wutar lantarki na Ibadan, IBEDC ya ce an fara samun karancin wuta a yankunan da ke karkashinsa saboda iya kason da yake samu kenan daga TCN.
Kungiyar NLC ta kasa ta tabbatar da rasuwar tsohon sakatarenta na kasa, Peter Ozo-Eson a asibitin UCH da ke Ibadan, babban birnin jihar Oyo ranar Litinin.
Gwamnonin Kudu maso Yamma sun ce lokacin kafa 'yan sandan jihohi ya yi yayin da suka kaddamar da sabon asusun tsaro domin yaki da 'yan ta'adda da masu laifuffuka.
Gabanin zaben 2027, tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki da wasu kusoshin PDP ba su halarci babban taron jam'iyyar da aka yi a Ibadan ba.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Damagum zai sauka ya mika wa tsohon minista, Kabiru Tanimu Turaki ragamar jagorancin jam'iyyar PDP.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya ce taron PDP na nan daram duk da rashin amincewar Nyesom Wike da magoya bayansa a Ibadan, jihar Oyo.
EFCC ta bayyana cewa wasu daga cikin yan kasuwar ma'adanai da duwastu masu daraja na da hannu a harkokin daukar nauyin ta'addanci a yankunan Najeriya.
Gwamnatin jihar Oyo ta karyata jita-jitar da ake yadawa cewa za ta kakaba haraji a bukukuwan aure, suna da jana’iza, tana mai cewa labarin ƙarya ne.
Ibadan
Samu kari