![Matashi ya balle kofar masallaci ya saci wayar N100,000, an gurfanar da shi gaban kotu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/dedc4cb075cfbacb_w.jpeg?v=1)
Ibadan
![Matashi ya balle kofar masallaci ya saci wayar N100,000, an gurfanar da shi gaban kotu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/dedc4cb075cfbacb_w.jpeg?v=1)
![An shiga jimami bayan mutuwar fitaccen basarake mai daraja, ya yi shura](https://cdn.legit.ng/images/560x315/98c3f90fb66c3768.jpeg?v=1)
!["Ba domin cin mutunci ba ne": Gwamna ya fadi dalilin gyara a dokar masarautu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d205919f63a7b4cc.jpeg?v=1)
![Ibadan: Sabon Sarki ya kafa tarihi, an naɗa masa rawanin sarauta mai ƙima a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/330410df1d4086f0.jpeg?v=1)
![Kishin ƙishin din kara kudin fetur ya jawo kulle gidajen mai, jama'a sun shiga tasko](https://cdn.legit.ng/images/360x203/bbc6a66971fba756.jpeg?v=1)
![An sanya ranar da gwamna zai mika sandan girma ga sabon sarkin Ibadan](https://cdn.legit.ng/images/360x203/caad38daf9b1633e.jpeg?v=1)
![Malamin Musulunci ya kunyata 'yan siyasa a zaman makokin tsohon gwamna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/79e57837d7ebeb6f.jpeg?v=1)
Malamin Musulunci, Sheikh Muhydeen Bello ya soki 'yan siyasar Najeriya kan amfani da lokacinsu wurin taimakon al'umma inda ya bukaci su hada kai domin kawo ci gaba.
![Ana shirin naɗa sabon Sarki, gwamna ya yi sauye-sauye masu muhimmanci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7dc96160e15938f4.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya yi wasu ƴan gyare-gyare domin inganta ayyukan mambobin majalisar zartarwa, ta ɗauke wasu kwamishinoni ya canza masu wuri.
!["Na yi kuka": Hadimin Buhari ya faɗi abin da ya faru bayan tsohon shugaban ya nemi su yi aiki yare](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a34e17fe24b32ec2.jpeg?v=1)
Hadimin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana jin dadi yayin aiki da shi daga 2015 zuwa 2023 inda ya ce ya yi kuka lokacin karbar mukami a gwamantin.
![Ana tsaka da rikicin sarautar Kano, gwamna ya naɗa sabon sarki mai martaba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c90f307ae6c0c6ba.jpeg?v=1)
Gwamna Seyi Makinde ya sanar da ɗaukacin al'ummar jihar Oyo cewa ya amince da shawarar sarakunan da ke da alhakin naɗa sabon Olubadan na ƙasar Ibadan.
![Shugaban makaranta ya tsere da kudin jarrabawar WAEC da NECO, ya lula kasar waje](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ada9d25f38890486.jpeg?v=1)
Iyayen yara a jihar Oyo za su shiga wani hali bayan shugaban makarantar da yaransu ke zuwa ya cika wandonsa da iska da kudin jarrabawar kammala sakandare.
![Afonja: Tsohon minista a Najeriya ya riga mu gidan gaskiya bayan ya yi haɗari](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f1b164078cc7cd31.jpeg?v=1)
Tsohon ministan kwadago kuma tsohon shugaban bankin First, Prince Ajibola Afonja, ya riga mu gida. gasƙiya sakamakon hatsarin da ya rutsa da shi a jihar Oyo.
![Sojoji sun kwamushe masu zanga zanga a jami'a saboda karin kudin makaranta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/48c0d87269328801.jpeg?v=1)
Wani rikice ya barke a jami'ar Ibadan yayin da dalibai ke gudanar da zanga zanga kan karin kudin makaranta. Rundunar sojin da ke jamia'ar sun kama dalibai hudu.
![Za mu hukunta masu boye kaya, Shugaban kasuwa zai yaki tashin farashin abinci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5e527b09daaffd37.jpeg?v=1)
Kasuwar kayan abinci ta duniya dake jihar Oyo ta yi gargadin daukar matakin ba sani ba sabo kan duk dan kasuwar da aka kama yana boye abinci domin daga farashi
!['Yan bindiga sun sace malamin addini a kokarin zuwa binne mahaifiyarsa, sun sace wasu 15](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dcf81bd6d405fd8f.jpeg?v=1)
An shiga fargaba bayan 'yan bindiga sun yi garkuwa da fitaccen Fasto kuma shugaban cocin RCCG a jihar Oyo da sauran fasinjoji a mota a kan hanyarsu ta zuwa Legas.
Ibadan
Samu kari