Ibadan
Rahotanni daga msarautar ibadanland da ke jihar Oyo sun tabbatar d cewa Osi Balogun, Oba Olubunmi Isioye-Dada ya rasu bayan fama da gajeruwar rashin lafiya.
Kungiyar Tak-it-Back ta shirya zanga-zangar adawa da sace dalibai da malamai a jihar Oyo. Kungiyar ta yi kira ga gwamnati ta gaggauta ceto daliban da aka sace.
Wasu magoya bayan jam'iyyar APC sun yi zanga-zangar adawa da kakaba 'yan takara da suka ce an yi kafin zaben fitar da gwani. Sun yi fashe-fashe a zanga-zangar.
Kungiyar Musulmin Oyo ta bukaci Seyi Makinde ya nuna adalci da daidaito ta hanyar mara wa dan takarar Musulmi baya a zaben gwamnan jam'iyar PDP mai zuwa.
Jam'iyyu fiye da 10 ne suka ahlarci taron Ibadan, wanda jiga-jigan adawa suka tattauna kan abubuwan da suke fuskanta a siyasar Najeriya gabanin 2027.
Shugabannin jam'iyyar adawa ta ADC a Kudu maso Yamma, jihohin Yarabawa 6 na Najeriya ta shirya kifar da shugaba Bola Tinubu a zaben 2027 mai zuwa.
Kakakin jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdulahi ya zargi jam'iyyar APC da shirya hana taron 'yan adawa a Ibadan. ADC za ta yi taron ne domin shirya tunkarar APC.
Olubadan na Ibadan, Oba Rashidi Ladoja, ya karyata rade-radin watsi da Alaafin na Oyo, yana mai jaddada haɗin kai da cigaban al'umma da kuma hukuncin kafofin sadarwa
Rikicin ilo tsakanin manyan sarakunan Yarbawa na neman dawowa sabo bayan Olubadan na Ibadanland, Oba Rashidi ya ki amsa gaisuwar Alaafin a tsakiyar taro.
Ibadan
Samu kari