Ibadan
Gabanin zaben 2027, tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki da wasu kusoshin PDP ba su halarci babban taron jam'iyyar da aka yi a Ibadan ba.
Mukaddashin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Umar Damagum zai sauka ya mika wa tsohon minista, Kabiru Tanimu Turaki ragamar jagorancin jam'iyyar PDP.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya ce taron PDP na nan daram duk da rashin amincewar Nyesom Wike da magoya bayansa a Ibadan, jihar Oyo.
EFCC ta bayyana cewa wasu daga cikin yan kasuwar ma'adanai da duwastu masu daraja na da hannu a harkokin daukar nauyin ta'addanci a yankunan Najeriya.
Gwamnatin jihar Oyo ta karyata jita-jitar da ake yadawa cewa za ta kakaba haraji a bukukuwan aure, suna da jana’iza, tana mai cewa labarin ƙarya ne.
Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya bayyana cewa babu waani abin damuwa game da shirye shiryen gangamin jam'iyyar PDP na kasa da za a yi a birnin Landan.
Sabon Sarkin Ibadan da aka nada a jihar Oyo, Oba Rashidi Adewolu Ladoja, ya bayyana cewa bai ɗauki zancen Peter Obi da ya kira shi ɗan’uwa a matsayin raini.
Sabon Sarkin Ibadan, Oba Rashidi Ladoja ya karbi bakuncin Atiku Abubakar da Nasir El-Rufai a fadarsa inda ya tabbatar musu da cewa a yanzu shi ba dan siyasa ba ne.
Reno Omokri ya caccaki tsohon dan takarar shugaban kasa a LP a zaben 2023, Peter Obi bayan taya sabon Sarkin Ibadan murnar hawa karagar sarauta a Oyo.
Ibadan
Samu kari