
Yan jihohi masu arzikin man fetur







Fashewa ta sake aukuwa a Soku, jihar Rivers, lamarin da ya kara jefa damuwa kan tsaron wuraren hakar mai, yayin da ake kira da a gudanar da bincike.

Kamfanin NNPCL ya karyata cewa an kai hari matatar Fatakwal da ke jihar Rivers bayan Tinubu ya dakatar da Gwamna Simi Fubara. NNPCL ya ce matatar na aiki.

Mutanen yankin Neja Delta sun gargadi Bola Tinubu kan dokar ta baci da ya sanya a jihar Rivers da dakatar da gwamna Siminalayi Fubara da 'yan majalisar Rivers.

Gobara ta kama tashar bututun mai a River bayan abubuwan fashewa sun fashe a wani hari da aka kai jihar yayin da ake tsaka da maganar tsige gwamna Fubara.

Rahoto ya bayyana cewa, kasar Saudiyya bata kai Najeriya ba wajen kashe kudi idan ana hako mai. An bayyana adadin kudaden da Najeriya ke kashewa da na Saudiya.

Bayan taimakawa Nijar da tankokin mai, Hafsan tsaro, Janar Christopher Musa ya ce Najeriya na cikin hadari kasancewar Nijar, Mali da Burkina Faso a mulkin soja.

Kungiyar dillalan mai ta PETROAN ta nemi a kafa doka da za ta kayyade sauya farashi zuwa sau daya cikin watanni shida domin hana rashin tabbas a kasuwa.

Gwamnatin tarayya ta amince da gina matatun mai uku da za su kara yawan gangar man da ake tace zuwa 140,000 a kullum, domin bunkasa samar da mai a Najeriya.

Wani masanin tattali a Najeriya ya bayyana cewa farashin man fetur zai cigaba da sauka a Najeriya har zuwa watan Yunin 2025 bayan Dangote da NNPCL sun rage kudi
Yan jihohi masu arzikin man fetur
Samu kari