Yan jihohi masu arzikin man fetur
Hukumar NMDPRA ta bayyana cewa amfani da fetur ya ragu zuwa lita miliyan 52.9 a rana a Nuwamba, raguwar da ta fito daga lita miliyan 56.7 da aka sha a Oktobar 2025.
'Yan Najeriya sun rage sayen man fetur a Nuwamba, 2025, inda aka sayi iya lita biliyan 1.59 duk da karin samarwa da man da aka samu daga matatar Dangote.
Sabuwar takaddama ta barke tsakanin gwamnonin Najeriya da NNPCL kan zargin rashin tura dala biliyan 42.37, lamarin da ya kai ga umarnin zaman sulhu.
Kamfanin Dangote ya bayyana cewa raguwar farashin man fetur da ’yan kasuwa suka yi ya biyo bayan rangwamen da suka yi ranar 6 ga watan Nuwambar 2025.
Gwamnatin tarayya, jihohi da kananan hukumomi sun raba N2.094trn a watan Oktoba 2025, ƙasa da wannan aka samu a Satumba. Kudin shiga ya karu, VAT ya ragu sosai.
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Najeriya, EFCC ta bayyana neman tsohon gwamna Timipre Sylva saboda zargin karkatar da kuɗin gina wata matatar mai.
A labarin nan za a ji cewa kungiyar yan kasuwar man fetur a MEMAN ta nemi gwamnati ta sake duba batun harajin shigo da man fetur da ta kakaba a kasar nan.
Gwamnatin tarayya ta sanar da shirin sayar da matatun Warri, Fatakwal da Kaduna. Hadimar Tinubu, Olu Verheijen ce ta bayyana haka a wani taron makamashi.
A labarin nan, za a ji cewa kusan kwanaki takwas bayan jami'an tsaro sun kai samame gidan Timipre Sylva, ba a sako 'danuwansa da direbansa da aka kama ba.
Yan jihohi masu arzikin man fetur
Samu kari