Yan jihohi masu arzikin man fetur
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya sanar da cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da aikin hako man fetur a Tsibirin Tongeji da ke Ipokia a Ogun.
Kasafin kudin jihohin Najeriya na 2026 ya nuna yadda Lagos ta zarce Kano da ninki uku, tana mai dora hankali kan ci gaban hanyoyi, lafiya da ilimi.
Attajirin dan kasuwa a Afirka, Alhaji Aliko Dangote, ya yi wasu zarge-zarge game da badalakar cin hanci da rashawa da ya alakanta da hukumomin NMDPRA da NUPRC.
A labarin nan, za a ji cewa duk da raguwar harajin kaya na VAT da aka samu, kwamitin FAAC ya raba kason Shugaban Ƙasa, gwamnoni da Ciyamomi na Nuwamba.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa NNPCL ya tabbatar da cewa wani bututun mai a jihar Delta, tare da fadin halin da ake ciki bayan lamarin.
Hukumar NMDPRA ta bayyana cewa amfani da fetur ya ragu zuwa lita miliyan 52.9 a rana a Nuwamba, raguwar da ta fito daga lita miliyan 56.7 da aka sha a Oktobar 2025.
'Yan Najeriya sun rage sayen man fetur a Nuwamba, 2025, inda aka sayi iya lita biliyan 1.59 duk da karin samarwa da man da aka samu daga matatar Dangote.
Sabuwar takaddama ta barke tsakanin gwamnonin Najeriya da NNPCL kan zargin rashin tura dala biliyan 42.37, lamarin da ya kai ga umarnin zaman sulhu.
Kamfanin Dangote ya bayyana cewa raguwar farashin man fetur da ’yan kasuwa suka yi ya biyo bayan rangwamen da suka yi ranar 6 ga watan Nuwambar 2025.
Yan jihohi masu arzikin man fetur
Samu kari