Hajjin Bana
Shugaban hukumar alhazai ta kasa, NAHCON, Farfesa Abdullahi Sale Usman ya amsa gayyatar hukumar EFCC kan zargin karkatar da Naira biliyan 50 a Hajjin 2025.
Hukumar NAHCON ta yaba wa shugaban kasa Bola Tinubu da mataimakinsa, Sanata Kashim Shettim bisa rage kudin aikin Hajjin 2026 da suka yi a Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya umarci hukumar kula da jin dadin alhazai ta Najeriya watau NAHCON ta gaggauta rage kudin kujerar hajjin badi, 2026.
Shugaban hukumar alhazai ta kasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan ya bayyana cewa kowane maniyyaci zai samu ragin akalla N200,000 a hajjin 2026.
Hukumar jin dadin Alhazan jihar Kano ta sanar da kudin da maniyyata za su biya don zuwa aikin Hajjin 2026. Ta ce za ta dawo da rarar kudi ga wadanda suka fara biya.
Hukumar alhazai ta kasa NAHCON ta sanar da rage kudin kujerar aikin Hajjin 2025 da kusan N200,000 a kan abin da suka biya a 2025. Za a inganat aikin hajjin bana.
Shugaban hukumar Alhazai ta kasa, Farfesa Abdullahi Usman, ya bayyana cewa sun yi namijin kokari wajen samar da sassauci ga Alhazai yayin aikin Hajjin 2025.
Shugaban hukumar NAHCON da tawagarsa, Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan ya nuna damuwa kan biyan kudin hajjin badi ba a kan kari ba, ya bayyana matsalar hakan.
A labarin nan, za a ji cewa wata baiwar Allah mai suna Maryam Hussaini Abdullahi ta gamu da iftila'in alakanta jakarta da tulin wiwi a kasar Saudiyya.
Hajjin Bana
Samu kari