Hajjin Bana
Saudiyya za ta fara bayar da bizar Hajji ranar 8 ga Fabrairu, 2026. Maniyyata 750,000 sun yi rajista yayin da za a fara tafiya ranar 18 ga Afrilu.
Hukumomin Saudiyya sun jaddada cewa ba za su kara wa'adin karbar bayanai da shigar da su s shafin yanar gizo ga kowace kasa ba, za a rufe jibi Lahadi.
Likitocin hukumar jin dadin alhazan Kebbi sun yi wa Gwamna Nasir Idris gwajin lafiyar aikin hajji tare da matansa biyu, sakamako ya nuna ba su da matsala.
Kotun Tarayya a birnin Abuja ta ba da izinin tafiyar Umrah ga tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello, duk da tuhumar almundahanar N80.2bn daga hukumar EFCC.
Wasu manyan jami'an hukumar alhazai ta kasa, NAHCON na son shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sauke Sheikh Abdullahi Saleh Usman Pakistan a shugabanci.
Malam Haruna Bashir na jimami bayan hallaka iyalinsa a Kano, yayin da Abba Hikima ya tabbatar da gudunmawa da taimako, Hajiya ta biya masa kujerar Hajji da N200,000.
Hukumar Alhazai ta Kano ta duba masauki da sufuri a Makkah gabanin Hajjin 2026, domin tabbatar da tsari da kwanciyar hankali ga alhazan jihar Kano.
Hukumar Alhazan Najeriya watau NAHCON ta sanar da bude shafin daukar malaman lafiya da za su yi aikin hula da lafiyar mahajjata a aikin hajjin 2026.
Tsohon Gwamnan Ogun, Olusegun Osoba, ya bayyana dalilin da ya kawo ƙarshen tallafin aikin hajji da Umra, inda ya karkatar da kuɗin zuwa ilimi da kayan makarantu.
Hajjin Bana
Samu kari