Gwamnan Jihar Katsina
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin ƙananan hukumomi a jihar Katsina suna shiga yarjejeniya da kungiyoyin yan ta'adda domin tabbatar da zaman lafiya.
’Yan daba sun tarwatsa wani taron tsaro a Katsina, sun kai hari kan mahalarta da ’yan jarida, yayin da masu shirya taron suka zargi gwamnati da hannu.
Gwamna Dikko Radda ya halarci jana'izar diyar sarkin Katsina, Khadijah Abdulmumin Kabir Usman, wacce ta rasu a Abuja. An ce Khadija ta rasu ta bar 'ya'ya uku.
A labarin nan, za a ji cewa mazauna yankin Kurfi a jihar Katsina sun yi ganaawar fahimtar juna da shugabannin miyagun 'yan ta'adda da su ka addabe su.
Yayin da Gwamna Dikko Radda ya gana da sarakunan gargajiya daga masarautun Katsina da Daura a fadar gwamnati, ya ce zai kashe N680m a gyaran makabartu a Katsina.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda zai rika biyan limaman masallatai da masu sharar masallaci alawus a Katsina. Za a kara wa dagatai albashi da masu unguwa.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya kai ziyarar gani da ido zuwa kauyen Gidan Mantau, inda miyagun 'yan bindiga suka kashe masallata masu yawa.
Dawowar Gwamna Dikko Radda daga kasar waje tare da yada zangonsa a Kaduna ya jawo gunaguni daga jama’ar Katsina, yayin da ’yan majalisa suka nuna masa goyon baya.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin mutanen da su ka shaki iskar yanci sun karyata cewa sojojin saman Najeriya ne su ka ceto su daga hannun 'yan ta'adda.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari