Gwamnan Jihar Katsina
Gwamnan jihar Katsina ya ba dalibin da ya gama jami'a da daraja ta daya ya fara tallan ruwa aiki aiki. Dalibin mai suna Sham'unu Ishaq ya gama jami'a a Katsina.
Gwamnatin Katsina karkashin Malam Dikko Umaru Radda ta ware N20bn domin gudanar da aikin samar da tsaftataccen ruwan sha a faɗin kananan hukumomi.
Gwamnatin Katsina karkashin gwamna Dikko Radda ta yaye askarawan yaƙi 500 karo na biyu. Hakan na zuwa ne bayan Lakurawa sun ɓulla a yankin Arewa ta Yamma
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya sake ba da umarnin gyara ƙarin asibitoci bayan guda 102 da da ke aikin inganta su a faɗin kananan hukumomi.
Gwamnatin jihar Katsina ta kafa tashoshin mota domin rage radadin tsadar rayuwa da cire tallafin man fetur. An bude tashoshin mota a Mashi da Ingawa.
A wannan rahoton, za ku ji cewa wasu miyagu yan bindiga sun tafka danyen aiki bayan sun kai mummunan hari gidan wani mai fafutuka a jihar Katsina.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Katsina ta yi caraf da wani karamin yaro ɗan shekara 16, Nuhu Haruna, bisa zargin kashe abokiyar zaman mahaifiyarsas a Dutsinma.
Gwamnatin jihar Katsina ta kaddamar da kwamitin da zai fidda tsarin yadda za a yi wa ma'aikata ƙarin albashi yayin da aiwatar da dokar sabon mafi ƙarancin albashi.
A wannan labarin za ku ji cewa matsalolin tsaron Arewacin kasar nan, musamman a jihohin Katsina da Zamfara sun sa an yi taro na musamman a Abuja.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari