Gwamnan Jihar Katsina
OJB Media Network ta karrama Mai girma gwamnan Katsina, Malam Dikƙo Umaru Radda da lambar yabon ƙasa da kasa kan gudummuwarsa a bangaren wasanni.
Malam Dikko Umaru Radda ya fara bincike kan yadɗa wasu makarantun lafiya ke aiki duk da ba su cika sharudɗan inganci ba, ya ba da umarnin a rufe makarantun.
An fara raba tallafin ambaliyar ruwa na milyoyin kudi a jihar Katsina ga talakawa. Gwamna Dikko Radda ya bayyana yadda za a raba tallafin ga mutanen Katsina.
Gwamnan Katsina zai karya farashin abinci wajen bude shaguna da za a rika sayar da abinci da araha. Za a bude rumbun sauki kamar yadda aka yi kantin sauki a Jigawa.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya kai ziyarar ban girma ga Muhammadu Buhari a Daura bayan dawowa daga London. Dikko Radda ya gana da Buhari a Daura.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya amince da daukar yan sa kai 500 domin cigaba da yakar yan bindiga a Katsina. Dikko Radda ya ce za a cigaba da yakar yan bindiga.
A wannan labarin za ku ji cewa gwamnatin tarayya ta kai buhunhunan shinkafa Katsina domin rabawa daga talakawan jihar da ke mazabu sama da 6,000.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren kwanton bauna kan jami'an tsaro a jihar Katsina. An samu asarar rayukan jami'an tsaro mutum tara.
Isah Miqdad ya maida hankali gadan-gadan, ya fara cika alkawari tun kafin ya ci zabe. Idan ya yi nasara a zaben da za a yi, ya sha alwashin bunkasa harkar ilmi.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari