Gwamnan Jihar Katsina
Bankin duniya ƙarƙashin shirin Agile zai gina makarantun sakandare 75 a jihar Katsina. Za a kashe sama da N30bn wajen ginin. Dikko Radda ya yi na'am da shirin.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya yi alhinin rasuwar Hakimin Kurfi, Alhaji Ahmadu Kurfi. Marigayin ya rasu yana da shekara 93 a duniya.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya kai ziyarar ba zata ma'aikatar tattara haraji ta jihar Katsina. Radda ya zagaya ofis ofis a ma'aikatar domin ganin yadda aiki ke tafiya.
Gwamna Dikko Umaru Radda zai raba tallafin Naira biliyan 5 ga mata a jihar Katsina. Za a raba tallafin N5bn ne domin farfaɗo da kananan sana'o'in mata a Katsina.
Tsohon shugaban hukumar leken asiri ta kasa (NIA), Ambassada Ibrahim Zakari ya rasu. Marigayin dan asalin jihar Katsina ya rasu yana da shekara 81 a duniya.
Gwamnan jihar Katsina ya ba dalibin da ya gama jami'a da daraja ta daya ya fara tallan ruwa aiki aiki. Dalibin mai suna Sham'unu Ishaq ya gama jami'a a Katsina.
Gwamnatin Katsina karkashin Malam Dikko Umaru Radda ta ware N20bn domin gudanar da aikin samar da tsaftataccen ruwan sha a faɗin kananan hukumomi.
Gwamnatin Katsina karkashin gwamna Dikko Radda ta yaye askarawan yaƙi 500 karo na biyu. Hakan na zuwa ne bayan Lakurawa sun ɓulla a yankin Arewa ta Yamma
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya sake ba da umarnin gyara ƙarin asibitoci bayan guda 102 da da ke aikin inganta su a faɗin kananan hukumomi.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari