Gwamnan Jihar Katsina
Wasu tsagerun ƴan fashin daji sun shiga babban asibitin da ke garin Kurfi a ƙaramar hukumar Kurfin jihar Kastina, sun yi garkuwa da mata 4 hada matar likita.
Gwamnan jihar Katsina ya sake shirin fuskantar yan ta'adda irinsu Bello Turji wajen daukar yan sa kai. An ware kudi N1.5bn domin daukar yan sa kai a Katsina.
Yan banda sun kama tarin harsahi ana shirin mika su yan yan bindiga masu garkuwa da mutane. Ana zargin cewa za a yi amfani da kayan yakin ne domin kai hare hare.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya amince da ba mutane izinin mallakar bindiga domin yakar yan ta'adda. Mutanen Arewa za su mallaki bindiga domin kare kansu.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya bayyana cewa wasu shugabannim al'umma na hada baki da 'yan bindiga domin su yi barna a yankinsu.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya sake kira ga mazauna jihar su tashi tsaye su tunkari ƴan bindiga, ya ce musulunci ya yarda da kare kai.
Tsohon shugaban kasa. Olusegun Obasanjo ya yi ta'aziyyar rasuwar Hajiya Dada Musa Yar'adua a Katsina. Obasanjo ya fadi halayen Hajiya Dada masu kyau.
Gwamnatin Katsina ta sanar da shirin kai dalibai 64 karatu kasar Sin domin inganta ilimi. Gwamnatin ta ce an zabo 'ya'yan talakawa ne daga makarantun gwamnati.
Yayin da dubban musulmi su ka rika tururuwa zuwa gidan 'Yar'adua, shugaban kwamitin harkokin cikin gida, Hon. Abdullahi Aliyu Ahmad ya shiga jerin masu ta'aziyya.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari