Gwamnan Jihar Katsina
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren kwanton bauna kan jami'an tsaro a jihar Katsina. An samu asarar rayukan jami'an tsaro mutum tara.
Isah Miqdad ya maida hankali gadan-gadan, ya fara cika alkawari tun kafin ya ci zabe. Idan ya yi nasara a zaben da za a yi, ya sha alwashin bunkasa harkar ilmi.
A wannan labarin,za ku ji wasu miyagun yan ta'adda sun kutsa garin Dan-Ali da ke karamar hukumar Dan Musa inda su ka fatattaki masu gudanar da sallar Juma'a.
Rahotanni sun nuna cewa akalla ƴan bindiga 20 ne suka bakunci lahira a lokacin da faɗa ya kaure tsakanin kungiyoyi biyu da safiyar ranar Laraba a Katsina.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya ce za a yi shirin Arewa TECHfest a dukkan jihohin Arewa. ya ce za a farfado da fasahar zamani a Arewa. za a yi shirin a Katsina.
Gwamnatin jihar Katsina ta ɗauki matakin hana noma a hanyoyin shanu da filayen kiwo domin daƙile yiwuwar ɓarkewar rikicin manoma da makiya a faɗin jihar.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Pantami ya buƙaci matasa su tashi tsaye su nemi ƙwarewa a manyan fannonin ilimin zamani.
Gwamnatin jihar Katsina ta fara shirye shiryen bikin murna cikarta shekaru 37 da kafuwa. An ce an kafa wani muhimmin kwamiti da zai kula da wannan biki.
Za a ji abin da Abdulaziz Yar'adua ya fadawa Rabiu Kwankwaso lokacin taziyyar Dada. Za a ji dangantakar Kwankwaso da Shehu Yar’adua tun SDP zuwa PF.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari