Gwamnan Jihar Katsina
Rundunar sojin saman Najeriya ta bayyana cewa za ta gudanar da bincike kan zaegin cewa jirgin yaƙinta ya hallaka fararen hula a wani hari da ya kai a jihar Katsina.
Shugaba Muhammadu Buhari ya ka da kuri'a a zaben kananan hukumomin jihar Katsina. Dandazon jama'a ne suka fito tarbar jama'a a lokacin da ya fito.
Shugaban karamar hukumar Bakori a jihar Katsina, Ali Mamman ya bayyana yadda infoma su ka taimaka wajen bayar da bayanan da za su kai ga sace tsohon shugaban NYSC.
Yan bindigar da suka sace tsohon shugaban NYSC, Birgediya Janar Maharazu Tsiga mai ritaya sun nemi a ba su Naira miliyan 250 a matsayin kuɗin fansa.
Rahotanni daga yankin Bakori a jihar Katsina sun nuna cewa wasu ƴan bindiga sun afka garin Tsiga da ke yankin Bakori a Katsina, sun sace mHarazu Tsiga da wasu.
Gwamnatin jihar Ƙatsina karkashin jagorancin Malam Dikko Umaru Radda ya rabawa matasa da suka kushi ƴan dabar siyasa tallafin kudi domin su dogara da kansu.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya ba da shawara kan hanyar gudanar da aikin Hajji. Gwamna Radda ya bukaci a rage yawan kwanakin da Alhazai ke yi.
Gwamnatin jihar Katsina karkashin jagorancin Gwamna Dikko Umaru Radda, ta shirya daukar ma'aikatan lafiya domin bunkasa bangaren lafiya na jihar.
Kungiyar ma'aikatan jinya da unguwar zoma (NANNM) ta yi barazanar shiga yajin aiki a jihar Katsina. Kungiyar ta bukaci gwamnatin jihar ta samar da tsaro.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari