Gwamnan Jihar Katsina
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana Gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda a matsayin mai gaskiya, rikon amana da sadaukarwa, ya ce zai kasance tare da shi.
Fitaccen mawakin nan, Dauda Kahutu wanda aka fi sani da Rarara ya sako sabuwar waƙar da ya yi wa Tinubu a wurin liyafar da aka shiryawa shugaban ƙasa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce Najeriya ba za ta saduda, ta sunkuyawa masu yunkurin tayar da hankali ba, ya ce gwamnatinsa na inganta walwar sojoji.
Gwamnatin jihar Ƙatsina ta fito ta yi bayani kan kudaden da ta kashe wajen samar da tsaro. Gwamnatin ta ce ta sayo kayan aiki tare da daukar ma'aikata.
Mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya bayyana cewa jama'a sun sami sauƙin matsalar tsaro a Katsina karƙashin Dikko Radda.
Ministan gidaje da ci gaban birane, Ahmed Dangiwa, ya bayyana cewa ya gamsu da kamun ludayin mulkin Gwamna Dikko Radda na Katsina. Ya ce ya cancanci komawa kujerar.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya nuna kudirinsa na ganin ya kare martaba da mutuncin masarautun jihar. Ya ce suna da dadadden tarihi.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya dawo gida Najeriya daga kasa mai tsarki. Gwamnan ya dawo ne bayan mahaifiyarsa ta riga mu gidan gaskiya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi jimamin rasuwar mahaifiyar gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda wacce ta rasu tana da shekara 93 a duniya.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari