Gwamnan Jihar Katsina
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya kaddamar da aikin gina tashar samar wutar lantarki daga ruwa a dam din Danja da ke karamar hukumar Danja a Katsina.
A labarin nan, Barista Bulaa Bukarti ya shawarci Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya rage yawan jami'an tsaron da ke take wa dansa, Seyi baya don ba shi tsaro.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda ya jagoranci babbar tawaga ta malamai da shugabanni zuwa gidan marigayi Sheikh Dahiru Bauchi domin yin ta'aziyya.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya yaba da sulhun da aka yi da 'yan bindiga. Ya ce sulhun ya jawo an samu zaman lafiya a yankunan da ke fama da matsala.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya fitar da sanarwa game da rasuwar Shehu Dahiru Usman Bauchi. Radda ya ce za a dade ana tunawa da gudumawar malamin Tijjaniyyar
Gwamna Malam Dikko Radda ya sanya hannu a kudin kasafin kudin jihar Katsina na farko da zai lakume kudin da suka haura Naira biliyan 800, za a gina gobe.
A labarin nan, za a bi cewa wasu Katsinawa sun gaji da isar ƴan ta'adda, sun hana su kuɗin fansa, sannan sun yi garkuwa da iyalansu na yan kwanaki.
Filato da Katsina sun rufe dukkan makarantu saboda barazanar tsaro da hare-haren garkuwa da dalibai. Gwamnatoci na cewa matakin na wucin gadi ne domin kare rayuka.
Gwamnatin Katsina karkashin Gwamna Dikko Radda ta rufe makarantun firamare da sakandire a fadin jihar saboda dalilai na tsaro bayan farmakin da aka lai Neja.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari