
Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai







Nasir El-Rufa'i ya zargi gwamnan Kaduna, Uba Sani da aiki tare da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu domin a dakushe tasirin siyasarsa kafin zaben 2027.

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi Allah ya isa ga 'yan majalisar Kaduna kan bincikensa da ake a kan rashawa. El-Rufa'i ya ce karshensu zai yi muni.

Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya bayyana yadda Uba Sani ke kashe mu raba da yan kwangila kafin ya amince ya ba su aikin gwamnatin jihar.

Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya zargi magajinsa, Sanata Uba Sani da wawure kudin kanann hukumomi da sayen kadarori a ƙasashen ketare.

Wasu daga cikin 'yan kasuwa da ke jihar Kaduna sun tuna da masifar da su ka shiga bayan gwamnatin Nasir El-Rufa'i ta rushe masu wuraren kasuwancinsu.

’Yan kasuwa a Kaduna sun goyi bayan Uba Sani, Shugaba Boa Tinubu da APC, yayin da suka yi ikirarin cewa sun sha wahalhalu a lokacin mulkin Mallam Nasir El-Rufa’i.

Jam'iyyar SDP ta yi sabon zargi kan gwamnatin APC mai mulki a Najeriya. Ta ƴi zargin cewa ana shirin sanya tsoro a zukakan 'yan adawa tare da barazana a gare su.

Alamu masu karfi na nuna cewa manyan kusoshin APC ciki har da tsofaffin ministoci, tsofaffin gwamnoni da makusantan Buhari na shirin komwa jam'iyyar SDP.

Matasan SDP sun yi fatali da sauya shekar Malam Nasiru El-Rufai daga APC zuwa SDP, sun zargi tsohon gwamnan da yunkurin ruguza jam'iyyar don cimma burinsa.
Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai
Samu kari