Nasir Ahmad El-Rufai
Gwamnatin jihar Kaduna karkashin jagorancin Gwamna Uba Sani ta yi wa Nasir El-Rufai martani kan zargin ba 'yan bindiga makudan kudade har Naira biliyan daya.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sauya shekar da waau gwamnoni ke yi zuwa jam'iyyar APC ba zai hana su faduwa ba a zaben 2027.
Wani dan jam'iyyar ADC, Hon. Nuhu Abdullahi Sada ya bayyana cewa ya yi mafarki Nasir El-Rufa'i ya zama shugaban kasa a 2027, Rauf Aregbesola mataimakinsa.
Jam'iyyar ADC ta yi sababbin nade-nade a jihar Kaduna, Sanata Nenadi Usman ta zama shugaban jam'iyyar hadaka a shirye-shiryen tunkarar babban zaben 2027.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa na ba shi shawarar ya dauki Nasir El-Rufai a matsayinsa magajinsa amma ya ki yarda saboda wasu dalilai.
Shugabannin SDP na jihohi sun goti bayan korar tsohon shugaban jam'iyyar na kasa, Shehu Gabam da wasu jiga-jigai biyu, sun ce gaskiya ta yi nasara kan mugunta.
Sakatariyar jam’iyyar ADC a jihar Ekiti ya kone bayan ‘yan daba sun kai hari a ranar da ake shirin rantsar da sababbin shugabanni a matakin jiha.
Tsohon shugaban PDP a jihar Kwara, Hon. Babatunde Mohammed wanda ta taba zama kakakin majalisar dokokin jihar, ya bayyana ficewarsa daga jam'iyyar PDP.
Wata babbar kotu a Kaduna ta rushe dokar ’yan sanda kan hana tarukan siyasa, ta umarci kwamishinan 'yan sanda ya biya ADC da SDP diyyar N15m saboda keta hakkoki.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari