
Guaranty Trust Bank - Gtbank







Mansura Isah ta shiga tsananin damuwa bayan 'yan damfara sun sace gaba daya kudin da ta mallaka a asusun bankunanta biyu. Tsohuwar jarumar ta ce yanzu ta talauce.

Babban bankin kasar nan ya shaidawa jama'a cewa ya na daukar matakin da ya kamata domin kawo karshen karancin Naira da ake fama da shi a sassa daban daban.

Abokan huldan bankin GT sun shiga dimuwa bayan wasu da ake zargi 'yan damfara ne sun yi kutse a yanar gizon bankin a yau Laraba da ya jawo matsala.

Daya daga shaidun hukumar hana yiwa tattalin arzikin Najeriya ta'annti (EFCC) ta bayyana yadda tsohon gwamnan bankin CBN ya boye kudi a asusun matarsa.

Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi barazanar hukunta duk wani bankin ajiyar kudi da aka kama yana kin karbar lalatattun takardun Naira daga abokan huldarsa.

Hukumar da ke kula da kudin masu ajiya a bankuna (NDIC) ta sanya bankin Heritage da sauran rassansa a sassan kasar nan a kasuwa a matsayinta Na mai sa ido.

Hukumar kare bayanan ‘yan kasa (NDPC) ta ce ta na binciken akalla kamfanoni, makarantu, kamfanonin inshora, cibiyoyin kasuwanci 1000 saboda shiga bayanan jama'a.

Babban dan kasuwa kuma attajiri a Najeriya, Femi Otedola, ya zargi bankin Zenith na Jim Ovia da yin amfani da asusun kamfaninsa ta hanyar da ba ta dace ba.

Rahotanni sun bayyana cewa asusun ajiyar kudin Najeriya na kasar wajen ya ragu sosai a cikin mako 10 da suka gabata, kamar yadda alkaluman CBN ya nuna.
Guaranty Trust Bank - Gtbank
Samu kari