Yahaya Bello
Tsohon shugaban jam'iyyar APC na Najeriya, Abdullahi Umar Ganduje ya ziyarci jihar Kogi domin yi wa gwamna Usman Ododo ta'aziyya bayan dawowa daga London.
An yi jana'izar marigayi Alhaji Ahmed Momohsanni Ododo, mahaifin gwamnan jihar Kogi wanda Allah ya yiwa rasuwa ranar Litinin, manyan mutane sun halarta a Okene.
Babbar kotun tarayya da ke Maitama Abuja, ta yi hukunci kan bujatar da.tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya gabatar a gabanta ta neman a sakar masa fasfo.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya angwance da mata ta hudu a bikin da aka gudanar a birnin tarayya, Abuja.
"yan siyasa sun fara shirye shiryen neman kujerar shugaban APC bayan Abdullahi Ganduje ya yi murabus. Sanata George Akume, Yahaya Bello na neman kujerar
An sake gurfanar da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan a kotu kan zargin ɓata suna, inda take fuskantar tuhume-tuhume shida, lamarin da ya jawo cece-kuce.
A wannan labarin, za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC) ta zargi tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello da barazana ga shaida a shari'arsa.
Shaidan gwamnati ya bayyana cewa an cire N1.09bn daga asusun gwamnatin Kogi cikin kwana uku, inda aka saba dokar CBN ta cire kuɗi, a shari'ar Yahaya Bello.
Tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello ya karyata labarin cewa zai nemi takarar shugaban kasa a 2027. Ya ce labarin ba gaskiya ba ne kuma yana goyon bayan Bola Tinubu
Yahaya Bello
Samu kari