Goodluck Jonathan
Tsohon Shugaba kasa a Najeriya, Cif Olusegun Obasanjo ya karyata zargin cewa ya nemi wa'adi na uku a mulkinsa da ya yi daga shekarar 1999 zuwa 2007.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan, ya ba da shawara kan abin da ya kamata a yi wa shugabannin da su ka gaza yin katabus a lokacin mulki.
Ministan Harkokin Abuja, Nyesom Wike ya caccaki masu kokarin dawo da tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan fagen siyasa tare da ba shi tikitin PDP a 2027.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Abia ta ce Goodluck Jonathan na da cikakken hakkin tsayawa takarar shugaban kasa a 2027, amma sai ya bi tsarin jam’iyya da kundin kasa.
Babbar Kotun tarayya da ke Abuja ta yi hana matar da ke zargin tsohon minista, Kabiru Tanimu Turaki da lalata da ita inda umarci hana ta danganta danta da shi.
Bayani kan cancantar Goodluck Jonathan a 2027: Abin da kundin tsarin mulki, kotu da masana suka ce game da yiwuwar sake zamansa shugaban Najeriya a nan gaba.
Yunusa Tanko wanda yake matsayin adimin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi, ya yi magana kan ganawar mai gidansa da Jonathan.
A labarin nan, za a ji yadda magoya bayan tsohon dan takarar Shugaban Kasa a jam'iyyar LP, Obidients su ka mika bukatarsu ga Goodluck Ebele Jonathan.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jami'iyyar LP, Peter Obi ya gana da tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan a Abuja. Sun tattauna makomar Najeriya.
Goodluck Jonathan
Samu kari