Goodluck Jonathan
Shugabannin PDP ƙarƙashin Tanimu Turaki sun gana da Goodluck Jonathan a Abuja domin sasanta rikicin jam'iyyar kafin zaɓukan Osun da Ekiti na shekarar 2026 yau.
Tsohon shugaban EFCC, Ibrahim Magu, ya ce ba a gayyaci Goodluck Jonathan ba kan badakalar makaman saboda takardu sun nuna ba a amince da kudin don kamfen ba.
Tawagar masarautar Ogbia a yankin Neja Delta da shugaba Goodluck Jonathan ya fito ta nuna goyon baya da tazarcen shugaban kasa Bola Tinubu a 2027.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya kai ziyara ga Goodluck Jonathan a gidansa da ke Abuja. Hadiminsa ya fadi dalilin kai ziyarar.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya ziyarci Goodluck Jonathan. Atiku ya ziyarci tsohon shugaban kasar ne bayan ya dawo daga Guinea Bissau.
Shugaban jam'iyyar ZLP, Dan Nwanyanwu, ya ja kunnen tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan kan fitowa takara a zaben shekarar 2027. Ya tuna masa baya.
Fadar shugaban kasa ta kare kalaman da Bola Tinubu ya yi na neman Goodluck Jonathan ya yi murabus daga kujerar shugaban kasa kan sace yan mata a Chibok.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar gudunarwar birnin tarayya Abuja ta sanar da shirin fara ƙwace filayen manyan mutanen da suka yi kunnen kashi wajen biyan haraji.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya gana da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa kan rikicin siyasar da ta barke bayan juyin mulki a Guinea-Bissau.
Goodluck Jonathan
Samu kari