
Goodluck Jonathan







A 2014, majalisar wakilai ta ƙi amincewa da buƙatar Goodluck Jonathan na tsawaita dokar ta-ɓaci a jihohin Arewa maso Gabas bayan gaza samun rinjaye.

Kundin tsarin mulki na 1999 (da aka sabunta), sashe na 305, ya ba shugaban ƙasa damar ayyana dokar ta-baci a kowace jiha, kuma sau 6 ana ayyana dokar a Najeriya.

Jam'iyyar adawa ta PDP ta bayyana cewa maganar cewa akwai shirin sake tsayar da Goodluck Ebele Jonathan takarar shugaban kasa ba ta da tushe ballantana makama.

Rahotanni sun bayyana cewa akwai shirin da wasu 'yan siyasa ke yi na jawo tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan ya sake neman kujerar a zaben 2027 mai zuwa.

Dr. Doyin Okupe, tsohon hadimin shugabannin Najeriya, ya rasu yana da shekara 72 bayan fama da ciwon daji na tsawon shekaru 16. Ana jiran sanarwar lokacin jana'iza.

Ana tsaka da ce-ce-ku-ce kan zargin Godswill Akpabio da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yi, an bankado wani abu irin haka da ya faru da ita da Reno Omokri.

Bashir Ahmad, tsohon hadimin Muhammadu Buhari ya magantu kan salon mulkin dattijon daga shekarar 2015 zuwa 2023 inda ya ce ya dara Obasanjo, Yar'Adua da Jonathan.

Tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan ya bayyana halin da tsarin zaben Najeriya ke ciki, ya ce ba za a taɓa gyara lamarin ba har sai an samu masu mutunci a INEC.

Tsohon shugaban kasan Najeriya, Goodluck Ebele Jonathan ya tabo batun zaben shekarar 2015. Jonathan ya ce na'urar tantance katin zabe ta so haddasa rikici a zaben.
Goodluck Jonathan
Samu kari