Jihar Gombe
Hukumar hasashen yanayi ta kasa, NiMet ta fitar da hasashen ruwan sama dai dauke da guguwa a Kano, Gombe Bauchi da wasu jihohin Najeriya na kwana uku.
Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayyana jimami kan rasuwar babban malamin Musulunci, Sheikh Umar Bojude, babban limamin masallacin AG Dalibi a jihar Gombe.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta ADC ta sanar da korar daya daga cikin 'ya'yanta, Nafi'u Bala da ke ikirarin cewa shi ne sabon shugabanta.
Daya daga cikin attajirai a duniya, Bill Gates ya ware gwamnatin jihar Gombe musamman domin yaba mata kan kawo sauyi a bangaren lafiya da sauran wurare.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama da tsawa zai sauka a jihohi da dama, ta gargadi jama’a da direbobi su yi taka-tsantsan don gujewa haɗurra da matsalolin ambaliya.
Hukumar NiMet ta sanar da cewa za a samu ruwan sama a jihohin Arewa a ranar Talata, yayin da ake sa ran samun yayyafi a wasu jihohin Kudancin Najeriya.
Yayin da za a shafe kwanaki 3 ana sheka ruwan sama a Arewacin Najeriya, NiMet ta ce za a samu ambaliya a Kebbi, Gombe da Bauchi da wasu jihohin Arewa ta Tsakiya.
Tsohon ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Pantami, ya mika sakon ta’aziyya ga tsohon gwamna a Gombe, Sanata Danjuma Goje bisa rasuwar ‘yarsa Hajiya Jummai Goje.
Gwamnatin jihar Gombe ta gabatar da kudirin kafa gundumomin ci gaba 13 don inganta mulki, magance matsalolin tsaro, da kusantar da hidima ga al’umma.
Jihar Gombe
Samu kari