Jihar Gombe
Mai Martaba Sarkin Nafada a jihar Gombe, Alhaji Dadum Hamza, ya ƙaddamar da sabuwar doka domin rage tsadar aure da taimaka wa matasa su samu aure cikin sauƙi.
A labarin nan, za a ji yadda masarautar Akko da ke jihar Gombe ta bayyana dalilanta na nada matar Shugaba Bola Tinubu, Sanata Remi sarauniyar Yakin Akko.
Gwamnatin jihar Gombe karkashin jagorancin Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ta tura sakon ta'aziyya bayan babban rashin tsohon kwamishina, Julius Ishaya Lepes.
Kotun tarayya za ta fara sauraron karar hana amfani da babur daga karfe 7:00 na dare zuwa karfe 6:00 na safe. Lauya Usamatu Abubakar ne ya shigar da kara.
Shugaban APC na ƙasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya kai ziyara gidan Farfesa Isa Ali Pantami a Abuja inda suka tattauna batutuwa da dama da suka shafi mulki.
Gwamnonin Najeriya kimamin 20 sun ciwo bashin Naira biliyan 458 a wata shida na farkon 2025. Hakan na zuwa ne duk da karin kudin shiga da suka samu daga tarayya.
Gwamnatin jihar Gombe ta ja kunnen iyayen yara kan batun sanya yara a cikin makaranta. Ta bayyana cewa iyayen da ba sa kai yara makaranta za su fuskanci dauri.
Hukumar NiMet ta yi hasashen ruwan sama da iska mai karfi a fadin Najeriya ranar Lahadi, tare da gargadi ga matafiya da mazauna yankunan da ke bakin teku.
Tsoshon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ziyarci gidan Sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami. Sun tattauna abubuwan da suka shafi ilimi da shugabanci.
Jihar Gombe
Samu kari