Jihar Gombe
Hon. Muhammad Abubakar Auwal Akko, mai taimakawa Kakakin Majalisar Dokoki ya ajiye aikinsa bayan dogon tunani kan matsaloli da suka shafi siyasa da matsin lamba.
Kungiyar gwamnonin Arewa ta yi magana kan dalibai mata 25 da aka sace a jihar Kebbi. Gwamna Inuwa Yahaya ya ce ba za a lamunci barazana da ilimi ba.
Musulunci ya samu karuwa da wata matashiya ta karɓi Shahada a radin kanta, inda malam Adamu Ashaka da Baban Chinedu suka ba ta shawarwari kan kalubale.
Gwamnatin jihar Gombe ta dakatar da sarakunan gargajiya kan manoma da makiyaya a karamar hukumar Funakaye. Rikicin ya yi sanadiyar mutuwar mutane.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya bayyana ta’aziyya kan rasuwar Hakimin Wuro Tale, Alhaji Adamu Yerima a jihar Gombe.
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya sallami shugaban hukumar ilmin bai daya ta jihar (SUBEB) daga kan mukaminsa. Gwamnan ya nada sabon shugaba.
NSA Nuhu Ribadu da ofishin jakadancin Birtaniya a Najeriya sun aika sakon ta'aziyya ga gwamnatin jihar Gombe bisa raauwar kwamishinansa na tsaro.
Tsohon ministan sadarwa, Isa Ali Pantami ya gargadi malamai su guji sukar junansu a bainar jama’a, yana cewa kafofin sadarwa sun haifar da yawaitar jayayya.
Gwamnatin Gombe ta tabbatar da rasuwar Kwamishinan Tsaro, Kanal Abdullahi Bello (mai ritaya), wanda ya mutu a hatsarin mota a hanyar Malam Sidi zuwa birnin Gombe.
Jihar Gombe
Samu kari