Jihar Gombe
Yayin da ake zargin kafa masana'atar fim, Sheikh Adamu Muhammadu Dokoro ya yi gargadi ga gwamnatin jihar Gombe, ya ce fina-finai ba sa gyaran tarbiya.
Wasu da ake zargi 'yan bindiga masu garkuwa da mutane ne sun sace wani mutum a karamar hukumar Dukku sun kashe shi bayan karbar kudin fansa Naira miliyan 5.
Sheikh Isa Ali Pantami ya tura sakon ta'aziyya ga iyalai da al'ummar Musulunci kan babban rashin malamin addini, Sheikh Ahmad Aladesawe da ya rasu a jiya.
Hukumar NiMet ta yi gargaɗi kan yiwuwar ambaliya a Adamawa, Taraba da Gombe, yayin da ta kuma fitar da hasashen ruwan sama da iska mai karfi a fadin ƙasar.
A yan kwanakin nan, dan gwagwarmaya, Omoyele Sowore ya dura kan wasu gwamnonin Arewacin Najeriya inda ya kalubalnatarsu kan zargin rashin katabus a wasu bangarori.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayar da gudummawar Naira miliyan 10 ga kungiyar JIBWIS reshen jihar Gombe, a wajen kaddamar da sabon dakin ajiyar gawa.
Kungiyar ma'aikatan kananan hukumomi watau NULGE ta koka kan rashin fara biyan ma'aikatan kananan hukumomi albashin N70000 a Kaduna, Borno da Gombe.
Yayin sa ake shirye-shiryen 2027, APC ta samu karuwa a jihar Gombe yayin sa tsohon mataimakin gwamna da attajirin dan kasuwa suka raba gari da jam'iyyar PDP.
Hukumar hasashen yanayi ta kasa NiMet ta ce za a yi ruwa da iska a wasu jihohin da suka hada da Gombe, Kebbi Kaduna da wasu jihohin Arewacin Najeriya.
Jihar Gombe
Samu kari