Jihar Gombe
Masarautar Pindiga da ke ƙaramar Akko a jihar Gombe ta yi fatali da bukatar Sanata Danjuma Goje kan rushe masallatai 2 da ke masarautar don gyara su.
Kotun Koli da ke zamanta a birnin Abuja ta yi hukuncin karshe kan takaddamar shari'ar zaben gwamnan jihar Gombe inda ta tabbatar da nasarar Gwamna Inuwa Yahaya.
A yau Juma'a 19 ga watan Janairu ne Kotun Koli za ta yanke hukunci kan shari'ar zabukan gwamnoni a jihohin Nasarawa, Kebbi, Gombe, Delta da kuma Ogun.
Gwamna Inuwa Yahaya na jihar Gombe ya tsallake siraɗin ɗaya daga cikin ƙararrakin da aka shigar masu kalubalantar nasararsa a gaban kotun kolin Najeriya.
Rundunar ‘yan sandan jihar Gombe a ranar Laraba ta gurfanar da wasu da ake zatton masu fataucin mutane ne bayan sun siyar da wani jariri kan kudi Naira 400,000.
A kauyen Dele Jesus da ke jihar Gombe, an samu rahoton cewa wani matashi ya bankawa gidaje hudu wuta, inda suka kone kurmus. Hukumar NSCDC ta kama shi.
Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya ya bayyana cewa a kullum burin gwamnonin Najeriya da Shugaba Tinubu shi ne cire talakan Najeriya a cikin kangin talauci da ake fama.
Babbar Kotun Tarayya ta rufe asusun bankunan gwamnatin jihar Oyo kan basukan ciyamomin kananan hukumomin a jihar da ya kai biliyan 3.5 tun shekarar 2019.
Allah ya karbi rayuwar shugaban karamar hukumar Gombe, Alhaji Aliyu Usman Haruna da aka fi sani da Ali Ashaka da yammacin yau a Masar bayan fama da doguwar jinya.
Jihar Gombe
Samu kari