Jihar Gombe
Farfesa a GSU Safiyanu Ishiaku ya ce Musulunci bai amince da tilasta addini ko kashe waɗanda ba Musulmi ba, yana mai cewa yawancin rikice-rikice ba na addini ba ne.
Mawakin siyasa a Arewacin Najeriya, Dauda Kahutu Rarara ya fitar da sabuwar wakar siyasa da ta shafi Farfesa Isa Ali Pantami, lamarin da ya jawo ce-ce-ku-ce a Arewa
PDP ta kammala loda bayanan takarar Farfesa Isa Ali Pantami a shafin INEC a matsayin dan takarar gwamnan Gombe na 2027, in ji Pantamiyya Movement.
DUBAWA ta tabbatar da cewa bidiyon da ake zargin 'yan bindiga suna dafa naman mutane ba gaskiya ba ne, domin an ɗauke shi ne a wani bikin auren Fulani a jihar Gombe.
Shugaban jam'iyyar APC a mazabar Pantami da ke jihar Gombe ya tattara kayansa ya fice daga cikinta. Hakazalika lauyan jam'iyyar ya koma PDP mai adawa.
Farfesa Sulaiman Muhammad ya kare Isa Ali Pantami, yana cewa tarihin aikinsa da gudummawarsa ga tsaro sun cancanci a yi musu adalci tare da cikakken nazari.
Tsohon jami'in DSS Dennis Amachree ya ce nadin Isa Pantami ya bayyana gibin tantance tsaro, yana zargin siyasa ta rinjayi shawarwarin hukumomin tsaro.
Izala ta musanta kalaman da aka danganta wa Sheikh Kabiru Gombe kan Tinubu, ta ce labarin ƙarya ne, tare da kai ƙorafi ga jami'an tsaro don kama wanda ya yada shi.
Ɗan takarar gwamna karkashin jam'iyyar PDP, Farfesa Isa Ali Pantami ya ce ya shiga takarar gwamnan Gombe a 2027 ne saboda kawo gyara kan lalacewan abubuwa.
Jihar Gombe
Samu kari