!["Ba mu bukatar shikafarka": Malamin Musulunci ya nemi bukata 1 wurin Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ea478bb57cd09426.jpeg?v=1)
Jihar Gombe
!["Ba mu bukatar shikafarka": Malamin Musulunci ya nemi bukata 1 wurin Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/ea478bb57cd09426.jpeg?v=1)
![Zanga zanga: Gwamnan Gombe ya fadi abin da jami'an tsaro za su yiwa masu zuga matasa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/e36c2eb2c2bc8830.jpeg?v=1)
![Shirin zanga-zanga: Za a casu a kan mimbari, malami zai tunkari masu zunguro limaman Jumu'a kasa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/ea478bb57cd09426.jpeg?v=1)
![Rijiyar Kolmani: Gwamnan Arewa ya gana da Tinubu kan batun hako mai a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/14301a860ec71feb.jpeg?v=1)
![Gwamna ya fadi shirin Tinubu kan ceto 'yan Najeriya daga halin matsi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/14301a860ec71feb.jpeg?v=1)
![Kwankwaso ya barar, dan takarar gwamna ya yi murabus a Gombe, ya tura sako](https://cdn.legit.ng/images/360x203/0fb3e302352ef583.jpeg?v=1)
![Sanata Goje ya bayyana yadda Tinubu ya manta da jihohin Arewa 6 a ayyukan tituna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2658bec3ab1f20a0.jpeg?v=1)
Sanata Muhammadu Danjuma Goje ya bukaci shugaba Bola Tinubu ya saka yankin Arewa maso gabas cikin ayyukan titi da gwamnatin tarayya ke kokarin farawa.
![Gwamnati ta dauki mataki kan basarake da kansilan APC da suka sace randar wutar lantarki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b731dbac438abf1a.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Gombe, Alhaji Muhammadu Inuwa Yahaya ya amince da dakatar da dagaci da kansila a karamar hukumar Akko bisa zargin sace randar wutar lantarki
![Rashin abin yi: Pantami zai taimakawa matashin da ya gama NYSC babu aiki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2c91a3bc4ce24c9d.jpeg?v=1)
Sheikh Isa Ali Pantami ya yi alkawarin tallafawa wani matashi mai suna Umar Ibrahim Umar domin ya fara sana'ar POS. Matashin ne ya fara neman taimako.
!["Girma ya fadi": An cafke basarake da kansilan APC kan zargin satar tiransifoma](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ec6dca0e8c991f46.jpeg?v=1)
Rundunar ƴan sanda a jihar Gombe ta yi nasarar cafke wani kansila da kuma dagacin kauyensu kan zargin satar da kuma siyar da tiransifoma a karamar hukumar Akko.
![Gwamnati ta dauki matakin inganta lafiyar almajirai, za su shiga inshora a Gombe](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e36c2eb2c2bc8830.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Gombe za ta sanya almajirai a tsarin tallafin kiwon lafiya na GoHealth domin ba su kulawa. Dakta Abubakar Musa ne ya sanar da haka a jiya.
![Sarautar Kano: Babban malamin Musulunci ya ba Gwamna Abba, Sanusi II da Aminu Ado shawara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3deffdd9bd41b84a.jpeg?v=1)
Fitaccen malamin addinin Musulunci a jihar Gombe, Sheikh Adamu Muhammad Dokoro ya tsoma baki kan dambarwar sarautar Kano inda shawarce su kan yin abu domin Allah.
![EFCC ta gurfanar da ma'aikacin gwamnati gaban Kotu saboda zargin hana bincike](https://cdn.legit.ng/images/190x107/66e12c15835419b8.jpeg?v=1)
Hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta zargi ma’aikaci gwamnatin jihar Gombe,ya yaga wasu wasikar bincike da hukumar ta rubuta.
![Tinubu ya dauki matakin farfaɗo da Arewa maso gabas, Kashim Shettima ya yi karin haske](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1aa62050d74ba5a6.jpeg?v=1)
Mataimakin shugaban kasa Sanata Kashim Shettima ya kafa tubalin gina hedikwatar hukumar cigaban Arewa maso gabas a jihar Borno. Inuwa Yahaya ya mara masa baya.
![Ana tsananin rayuwa, an gano yadda gwamnoni suka kashe biliyoyi wajen sayan motoci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6794797389ebd806.jpeg?v=1)
Ana cikin tsadar rayuwa gwamnonin jihohi sun kashe kudi kimanin N15b kan sayan motocin yan majalisar jiha. Jihohin sun hada da Gombe, Kano, Ondo da Kebbi.
Jihar Gombe
Samu kari