Jihar Gombe
Birtaniya ta hana ’yan kasarta tafiya wasu sassan jihohin Najeriya 11 saboda matsalar tsaro, yayin da Abuja da wasu jihohi 19 ke ƙarƙashin shawarar yin tafiya.
Dan takarar gwamnan Gombe na APC, Jamil Gwamna, ya bukaci a gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin mutunci, zaman lafiya da mayar da hankali kan ci gaban jihar.
Farfesa Isa Ali Pantami ya taya Maryam Dan'azumi murnar lashe gasar Al-Qur'ani ta duniya a Makkah, bayan 'yar'uwarta Hajara ma ta yi fice a Jordan.
Gwamna Inuwa Yahaya ya taya Maryam Dan’azumi murnar lashe gasar Al-Qur’ani ta duniya a Saudiyya, tare da shirin karrama ta idan ta dawo Najeriya.
Hon. Abubakar Sadiq Zakari ya koma Pantamiyya da PDP bayan ficewarsa zuwa APC, yana mai neman afuwa da jaddada goyon bayansa ga Farfesa Isa Ali Pantami.
Hukumar INEC ta sanya 19 ga Satumba, 2026, domin gudanar da zaɓen cike gurbin Gombe/Kwami/Funakaye, bayan rasuwar ɗan majalisar yankin Yaya Bauchi Tongo.
Kungiyoyin manyan makarantun gwamnatin Gombe sun ba gwamna Inuwa Yahaya kwana 14 ya warware matsalolinsu ko su dauki mataki ciki har da shiga yajin aiki.
Tsohon Sanatan Gombe ta Arewa Haruna Garba ya goyi bayan Pantami, ya mika masa tsarin siyasar sa tare da umartar magoya bayansa su mara masa baya a 2027.
Hukumar NiMet ta yi hasashen tsawa da ruwan sama a jihohin Arewa, Arewa ta Tsakiya da Kudu a yau, tare da gargadi kan ambaliyar ruwa da iska mai ƙarfi.
Jihar Gombe
Samu kari