
Jihar Gombe







Dokar hana zirga-zirga a Gombe daga 12:00 na dare zuwa 5:00 na asuba na hana bata-gari aikata laifuffuka. Kwamishinan 'yan sandan jihar ya yi karin bayani.

Tsohon minista, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ya tura sakon ta'azziya ga iyalai da yan uwan marigayi Sheikh Sa'idu Hassan Jingir da ya rasu a yau Alhamis.

Tsohon gwamnan jihar Gombe, Sanata Danjuma Goje ya raba keken dinki da Naira miliyan 14 ga mutane 700 a mazabarsa ta Gombe ta Tsakiya a ranar Laraba.

Sheikh Usman Muhammad Al-Juzuri ya ambaci wasu ayyukan alheri da ya kamata kowane Musulmi ya yi a Ramadan. Ya ambaci Karatun Kur'ani, ciyar da mai azumi.

Kungiyar 'Arewa Consultative Forum' ta ce samar da hukumomin raya shiyyoyin Arewa maso Gabas da Yamma za su tallafa wajen ceto yankin daga durkushewa.

Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Gombe sun samu nasarar cafke wasu mambobin kungiyar 'yan ta'addan Boko Haram. An cafke su ne a cikin wani otal.

Gwamnatin Gombe ta ce ba za ta amince wasu bata-gari su tayar da hankula a jihar ba, inda ta umarci jami'an tsaro su gaggauta kamo wanda su ka aikata kisan kai.

Wasu 'yan bindiga da ake kyautata zaton 'yan fashi da makami ne sun hallaka wani malamin addinin Kirista a jihar Gombe. Miyagun sun shiga har cikin gidansa.

Yayin da ake ci gaba da bincike, hukumomi a Gombe sun dakatar da Dagacin Kagarawal, Usman A. Bello, bisa zargin saran wani maraya da adda sau da dama.
Jihar Gombe
Samu kari