Jihar Gombe
Gwamna Muhammad Yahaya na jihar Gombe ya nuna farin cikinsa da nasarar matashiya Hajara Ibrahim daga jihar a gasar musabaka ta duniya da aka yi a Jordan.
Mummunar gobara ta tashi barikin ‘yan sandan tafi da gidanka da ke Gombe, da ke a '34 PMF Squadron' daura da garin Kwami a jihar Gombe, wanda ya ja asara mai yawa.
Yayin da al'ummar Najeriya ke kokawa saboda tsadar rayuwa, wasu magidanta sun dauki matakin tserewa daga gidajensu saboda gudun daukar dawainiyar iyalinsu.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammed Inuwa Yahaya, ya yi alhini da ta'aziyyar rasuwar Sheikh Kobuwa, jagoran ɗarikar Tijjaniya wanda ya rasu ranar Jumu'a.
An tashi da mummunan labarin rasuwar Sheikh Muhammadu Kobuwa a Gombe, shehin malamin ya rasu ne a yau Juma'a 9 ga watan Faburairu a birnin Gombe.
Masarautar Pindiga da ke ƙaramar Akko a jihar Gombe ta yi fatali da bukatar Sanata Danjuma Goje kan rushe masallatai 2 da ke masarautar don gyara su.
Kotun Koli da ke zamanta a birnin Abuja ta yi hukuncin karshe kan takaddamar shari'ar zaben gwamnan jihar Gombe inda ta tabbatar da nasarar Gwamna Inuwa Yahaya.
A yau Juma'a 19 ga watan Janairu ne Kotun Koli za ta yanke hukunci kan shari'ar zabukan gwamnoni a jihohin Nasarawa, Kebbi, Gombe, Delta da kuma Ogun.
Gwamna Inuwa Yahaya na jihar Gombe ya tsallake siraɗin ɗaya daga cikin ƙararrakin da aka shigar masu kalubalantar nasararsa a gaban kotun kolin Najeriya.
Jihar Gombe
Samu kari