Jihar Gombe
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Ali Isa Ibrahim Pantami, ya yi magana kan siyasa. Farfesa Pantami ya bayyana cewa ayyukan da ya yi za su yi masa alkalamci.
An sanar da cewa za a samu karancin wutar lantarki a jihohin Gombe, Bauchi, Taraba, Yobe, Borno, Filato da Adamawa a Arewacin Najeriya saboda wani gyara.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya sanar da rushe majalisar zartarwar jihar. Matakin na da da ya dauka zai fara aiki ne na take ba da bata lokaci ba.
A labarin nan, za a ji Nafi'u Bala da ya rike makogaron ADC ya zargi Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da sauran tawagar da raina su a tafiyar siyasar adawa.
A labarin nan, za a ji takaitaccen tarihin Nafi'u Bala, matashin da ke neman hana jiga-jigan ƴan siyasa zama kalau a jam'iyya haɗaka ta ADC a Najeriya.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya yi kira ga sarkin Gombe Abubakar Shehu Abubakar da ya saka baki a rikcin da wani dan jihar Gombe ya jawo a jam'iyyar ADC.
Rahoton yadda jam'iyyar APC ta karbe ikon majalisun dokokin wasu jihohin arewacin Najeriya tsakanin shekarun 2025 zuwa 2026, sakamakon sauya sheƙar ‘yan majalisa.
A karshe, jam'iyyar APC ta kwace cikakken iko a majalisar jihar Gombe bayan mamban PDP na karshe, Hon. Yakubu Daniel ya sauya sheka zuwa cikinta.
Jihar Gombe
Samu kari