Jihar Gombe
Jam'iyyar APC ta tsaida wasu daga cikin gwamnoninta a matsayin yan takarar sanata a zaben 2027, dukansu za su gama wa'adi na biyu a watan Mayu, 2027.
A shekarar 2012, tsohon mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro, Andrew Owoye Azazi ya alakanta Boko Haram da PDP, Lamarin da ya sa Pantami mata addu'a mai zafi.
Daya daga cikin masu neman takarar gwamna a Gombe a karkashin jam'iyyar PDP, Abdulkadir Hamma Saleh ya yi Allah wadai da tsayar da Pantami da aka yi.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Isa Ali Pantami, ya zama dan takarar gwamnan jam’iyyar PDP a Gombe bayan tabbatar da shi ba tare da hamayya ba.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantami ya sauya sheka daga APC zuwa PDP, an tsayar da shi takarar gwamna a Gombe.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya lashe zaben fidda gwani na shugaban kasa na ADC a Gombe da kuri’u 139,334 bayan kayar da abokan hamayyarsa.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta sanar da cewa dan kasuwa kuma dan siyasa Dr Bala Bello Tinka ne zai mata takarar gwamna a jihar Gombe a zaben shekarar 2027 mai zuwa.
Sheikh Usman Muhammad Al-Juzuri ya bayyana na'ukan dabbobin da ya kamata a yanka a layya, lokacin yanka a layya da yadda za a raba naman layya da sauransu.
Wasu tsofaffin Ministocin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu sun rasa tikitin takara a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya bayan sun yi murabus daga gwamnati.
Jihar Gombe
Samu kari