Jihar Gombe
Shugabannin APC a mazabar Pantami da ke karamar hukumar Gombe aun ce ba su damsaniyar Isa Pantami ya bar jam'iyyar kafin ya shiga PDP har a ba shi takara.
Sanatan Borno ta Kudu, Ali Ndume ya bayyana cewa yan Arewa maos Gabas za su saka wa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da kuri'insu bisa aikin titin Gombe zuwa Biu.
Mubarak Musa Dantori, wanda ya nemi takarar majalisar dokoki a karkashin ADC, ya fice daga jam’iyyar tare da komawa jam'iyyar PDP mai adawa a Gombe.
Sakataren jam'iyyar ADC, Dr Ahmad Gana, dan takarar majalisar wakilai, Muhammad A Bello da dan takarar majalisar jihar, Mubarak Musa Dantori sun oma PDP da APC.
Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ya tabbatar da rasuwar Malam Abubakar Sadiq Pharmacy, wanda ya rasu bayan fama da jinya a wani asibiti a jihar Kano.
Sheikh Isa Ali Pantami, Sanata Shehu Buba, tsohon sufeton 'yan sanda, Mohammed Adamu sun bar jam'iyyar APC bayan rasa tikitin takarar gwamna a 2027.
Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da aikin sake gina babbar hanyar Gombe zuwa Biu da Maiduguri, bayan shekaru masu yawa na alkawura da kwangilolin da ba su kammala ba.
Tsohon shugaban matasan APC na kasa, Sadiq Abubakar ya bayyana cewa ya samu nasarar lashe tikitin takarar gwamnan jihar Gombe a inuwar jam'iyyar NDC.
Sheikh Isa Ali Pantami ya gana da Sanata Anthony Yaro da ke wakiltar Gombe ta Kudu. Ya bayyyana cewa sun tattauna kan cigaban jihar Gombe da wasu abubuwa.
Jihar Gombe
Samu kari