Akwatin zabe
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya yi tsokaci kan zaben Najeriya. Tambuwal ya koka da cewa akwai abubuwan da ba sa tafiya daidai.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC ta fara rajistar masu kada kuri'a zagaye na biyu a 2026. An fara hakan ne domin shiri kan zaben 2027 da ke tafe a Najeriya
Sojan da ya zama shugaban kasa bayan juyin mulki a kasar Guinea a 2021, Mamady Doumbouya ya lashe zaben shugaban kasar da ya shirya a 2025 da mafi yawan kuri'a.
Kakakin majalisar dokokin jihar Akwa Ibom, Udeme Otong, ya jawo ce-ce-ku-ce bayan ikirarin cewa shi kadai zai zabi ‘yan majalisar jihar a zaben 2027.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan ya ce ya ce juyin mulkin Guinea Bissau ya fi masa zafi a kan kayar da shi zabe da Buhari ya yi a 2015.
Tsohon shugaban Najeriya, Goodluck Ebele Jonathan ya makale a kasar Guinea Bissau bayan sojoji sun kifar da gwamnati. Jonathan ya je kasar ne duba zabe.
Jagoran 'yan adawa na kasar Kamaru, Issa Tchiroma Bakary ya nemi mafaka a kasar Gambiya yayin da shugaba Paul Biya ke nema ya cafke shi daga Najeriya.
Hukumomin Najeriya sun ki mika Issa Tchiroma Bakary da ya buga takara da Paul Biya a zaben Kamaru. Kamaru na neman kama Bakary bayan zaben shugaban kasa.
Jami'an hukumar zabe watau INEC sun kusa kammala dora duka sakamakon zaben gwamnan jihar Anambra da aka kada kuri'u ranar Asabar, 8 ga watan Nuwamba, 2025.
Akwatin zabe
Samu kari