Fulani Makiyaya
Ana fargabar an kashe mutum daya yayin da fada ya kaure tsakanin makiyaya da manoma a kauyen kauyen Barkta da ke cikin karamar hukumar Bosso ta jihar Neja.
Yayin da ake jimamin kisan Sarkin Gobir, Malamin Musulunci, Sheikh Abubakar Lawan Triumph ya nuna damuwa kan lamarin inda ya shawarci al'umma su yi taka tsan-tsan.
An samu rikici tsakanin makiyaya da.manoma a jihar Adamawa da ke Arewacin Najeriya. Barakar ta afku a kauyuka hudu a karamar hukumar Demsa tare da kashe rai uku.
Yayin da ake fama da rashin tsaro, daruruwan mata ne suka fito kan tituna tsirara domin nuna damuwa kan kisan gilla da makiyaya ke yi musu a gonaki a Ondo.
Kungiyar Miyetti Allah ta MACBAN ta nuna fargabarta yayin da ta ce akalla makiyaya 11 da shanu 33 ne aka nema aka rasa a jihar Anambra. Ta yi karin haske.
'Yan bindiga sun hallaka shugaban matasa na kungiyar Miyetti Allah a jihar Plateau mai suna Yakubu Muhammad a daren jiya Alhamis 18 ga watan Yulin 2024.
Batun haramta kiwon sake ga dabbobin makiyaya na yamutsa hazo tsakanin masu ruwa da tsaki a Najeriya, inda kungiyoyin makiyaya ke ganin zai jawo rashin zaman lafiya.
Hukumar kula da zirga zirgar jiragen kasa a Najeriya (NRC) ta sanar da cewa nan da watanni kadan za a cigaba da jigilar shanu daga Arewa zuwa Kudu a jirgin kasa.
Shugaba Bola Tinubu ya kirkiro ma'aikatar raya dabbobi. An sanar da kirkirar ma’aikatar ne a yayin kaddamar da kwamitin aiwatar da gyara kan harkokin kiwon dabbobi.
Fulani Makiyaya
Samu kari