Fulani Makiyaya
Kungiyar MACBAN ta roƙi Shugaba Donald Trump da Majalisar Dokokin Amurka su cire sunanta daga duk wani jerin sunaye da ke danganta ta da ta’addanci a Najeriya.
Gwamnatin jihar Gombe ta dakatar da sarakunan gargajiya kan manoma da makiyaya a karamar hukumar Funakaye. Rikicin ya yi sanadiyar mutuwar mutane.
Dan gwagwarmaya, Kwamred Osita Obi ya ce yawancin laifuffuka a jihar Anambra da yankin Kudu maso Gabas ‘yan gida ne ke aikatawa, ba baki daga waje ba.
Wani rikici da ya barke tsakanin manoma da makiyaya a jihar Benue ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 3. Har yanzu ana neman mutum daya da ba a same shi ba.
Rikicin manoma da makiyaya ya yi kamari a karamar hukumar Darazo da ke jihar Bauchi ya jawo daina zuwa gona. Manoma sun bukaci gwamna ya dauki mataki.
Fadar shugaban kasa ta gana da Sarkin Musulmi da kuma shugabannin kungiyar Miyetti Allah inda ta nuna damuwa kan yadda shanu ke yawan cika titunan Abuja.
Bayan Fasto Ayodele ya shawarci Bola Tinubu ka da ya sake ba Fulani mukami a gwamnati, Kungiyar LND ta yi martani gare shi cewa ba haka Fulani suke ba.
Gwamnan Neja, Umaru Bago ya ce za su daina kai shanu Legas, Ogu da wasu jihohin Kudu domin samun riba mai yawa da habaka tattalin arzikin jiharsa da kasa baki daya.
Ana fargabar makiyaya sun kashe mutane 9 ciki har da dan sanda a Benue, yayin da matsalar tituna ke hana jami’an tsaro isa cikin gaggawa domin ceto rayuka.
Fulani Makiyaya
Samu kari